CHAPTER 9

Juyowa yazeed yayi ya kalli zakiyya
yace oh gush! look at the mess you caused!
Minal ko lokacin da ta d'aga idonta taga Wanda ya watsa mata ruwa ya juya yana magana da wata(saboda motar Ba ita yake using ba babu tinted)abin ya mugu bata haushi

Minal ta fara magana a hankali lallai ma mutuminnan ya watsa mini ruwa sannan ya tsaya magana da budurwarsa?

Mikewa tayi zata zazzaga masa rashin mutunci daidai lokacin me motan nan ya fito yazeed dake shirin fitowa shima yace bawan Allah kayi hakuri....

Mutumin ne yayi saurin katseshi ta hanyar Cewa wa make gaji Kamar captain yazeed murmushi yazeed yayi yace nine Dan Allah a Duba ma asarar da Nayi sai inbiya ga card dina ya fadi hakan yana kokarin bawa katinsa mutumin yace ka barshi kawai yallabai ai paint nema ya Dan kurje Gaskiya Muna alfari dakai a ka sannan Allah ya kara yi maka jagora yazeed yace ameen amma dan Allah ko wannan ne ka karba mutumin yace waneni ranka shi Dade kuda kuka bamu rayuwarku Dan kukaremu shine har sai na karbi kudinka Dan ka gurjemin mota?ai kake wallahi Ba Komai sai alolacin ya lura da zakiyya cikin fara'a yace ina wuni madam ? Ya tsine tayi kamin kasa kasa tace lafiya tana mai kauda kai.
Dariya mutuminne ya dauke yace ranka shi Dade zamu iya yin selfie? Murmushi yazeed yayi yace Ba matsala. Quick selfie mutumin ya musu sannan ya Shiga motarsa yana mamakin abinda zakiyya tamai dukda ko bai Santa Ba amma da alamu tanada alaja da yazeed din.

Yazeed ko da ya mance da ya watsawa minal ruwa dukda ko laifinta ne tana tafiya ahankali akan titi amma shima harda laifinsa daya biyewa zakiyya ya kunna motarsa zai wuce minal tayi saurin riko hannun kofar

sauke glass yace baiwar Allah dan Allah Kiyi hakuri ban lura bane wallahi hankalina ne ya sauke Daga titin amma kema hada laifinki kina tsallaka titi bakya kallo ki kula Dan Allah

ya fadi haka yayinda ya zabgawa zakiyya harara yana kokarin Ciro kudin a aljihunsa.

ganin zakiyya ta fashe da dariya, abin ya kara bawa minal haushi

Su watsa mata ruwa amma ko su kallo Inda take yarda wani tsayawa Suna surutu da photo da wani mutumi sai kace Yan film bayan sun gama Iskancin nasu zasu ta fita rikosu shine ya wani kwame a mota yana bata hakuri
Sannan budurwarsa tana mata dariya

kwafa minal tayi kamin ta kama kwankwaso ta fara jijjiga tayi kicin kicin da ido

Tace wallahi Allah ya isa na ya za'ayi Ku watsan ruwa kuma kunai mini dariya

Babu abinda yazeed ya tsana Kamar ayi masa Allah ya isa
Hakan yasa shi mugun mamaki amma ganin fiskanta kwalliyar ta cabe bakinnan sai yalki yake Kamar tasha man gyada

Abin ya basa dariya amma ya shanye,50k ya miko mata yace gashi ki siya sabulu kije a Duba ki kiji kanwata ?

Minal tace me kuddin zai min kuma babu wani batun Kanwarka ni karkayi min zakin baki Dan bazaiyi aiki Anan Ba. Ta fadi hakan sannan ta murkutsa baki

The girl is now getting on his nerves

He just pressed his car accelerator trying to leave

Not yet Mr.yazeed abdulmajeed

Wani tsalle minal ta daka ta sake rike hannun kofarsa

Zakiyya babu abinda take sai dariya Dan ita ganin clown takeyiwa minal,fadan nasu yana kayatar da ita hakan yasa ta dauko wayarta ta fara video.

Malam ya zaka watsamin ruwa ka kusa bigeni har na fadi kasa amma ka hakimce a mota kana miko mini kudi me zanyi da kudinka?ai fitowa zakayi ka Duba Lpy ta.

Fitowa yayi a harzuke

Kusa da ita yazo ta daga kanta

Wai Wai Wai wannan dakyar in takai kafadansa ma tabdi

Ai bata lura gardi bane wannan sai sai basamude ma ai da batayi masa rashin kunya ba
ta wuce abinta salin alin babu wata hayaniya yanzu wannan Idan ya mata naushi daya ai har lahira.
Gaskiya dukda tana jibgar maza bazatayi koda kuskuren tunanin dukan shi Ba balle ta aikata

Yazeed yace ke wa kikeyiwa fitsara?
idonta ya ciko da hawaye a take tsoro take kar ya daketa Dan taga ya dunkule Hannu jikinta na rawa ta girgiza kai

Yace Nayi kama da sa'anki?
Tace a'a
Yace shine kike min rashin kunya
Tace ai kai ka jawowa kanka kana Abu Kamar baksan darajar dan Adam ba

Ya dalle mata baki da yatsansa

Tace Allah ya isa na wallahi bazan yafe makaba kuma bullukutut bakar mutuwa.

Yace ke zan canja miki halitta fatace Bismillahi

Daga hannu yayi Kamar zai mareta dashi bata dukan mata tace wallahi kana marina zan kira Yan sanda kaga wayata?

Yazeed yace to sai me dankin kirasu?
Tace sai en sandan su kama ka
Yace idan ni kakansu nefa?
Tace sai sojoji su kamaka
Yace idan ni ubansu ne fa?

Tace da gaske nake fah zan kirasu inka tabani

Ya matso kusa da ita yace Bismillah
Tace a ah fa
Ya kara matsowa yace ki kira mana! Ya fadi hakan da kakkausar murya
cire dayan takalminta tayi ta rike a hannun dan ta lura zaliha da haske ta tafi tun dazun ta tafi tun dazu

Tace mai zubin samudawa da ido kulya kawa sannan ta Diba aguj

Bata tsaya a ko Ina ba sai gidan aunty fauziyya zata fada a guje taji gate a kulle ga wani mota shigen na yazeed ya shigo Latin take fitsari ya cika mata Mara take gumi ya fara karyo mata.

Bubbuga gara din ta farayi aiko zaliha na bude mata ta nufi ban daki tana mai cillo da takalmanta.
Bayan ta fito aunty fauziyya tace ina kika tsaya tun dazu muMun dauka kin Koma gidane ma kuma ya akayi kika bari fitsari ya matseki?

Labarta musu abinda ya faru tayi aiko sukayita dariya zaliha tace ai in kinsan wata bakisan wata Ba 😂

Nandai zaliha ke fadamata irin haushin data bata har ta tafi ta barta

Nan aka dago da zancen auren zaliha har minal take basu labarin baba nason ya mata aure amma yace sai mai Dan ilimi

Minal tace nidai indai gidan da abinci Toh shikenan banida damuwa kai amma fa banda mai warin hammata.

Aunty fauziyya tace har kura zatace da kare maye ?
Keda bakyayin minti uku kingama wanka? Harvwani bakison mai wari?

Zaliha tace ai ta gyara yau bakiga har kwalliya na mata Ba

aunty Fa'iza tace dallah dubi wani gira Kamar Anyi bakin fenti dukkanku Ba abinda kuka iya

Haka dai suka dinga hira suna kwasar dariya Kamar Ba gobe

Minal shaf ta manta dacewa Ba kwana zatayi Ba

Aunty fauziyya kuwa ganin a holiday suke kuma taga minal da katan jaka sai ta dauka kayanta ne aciki

Zaliha kuwa dama sati zatayi mata

Aunty fauziyya Ba laifi mijinta yanada rufin asiri mijinta Dan kasuwa yanada shago akasuwa
Itakuwa tana gyaran jiki,dasu makeup,da turaren wuta Wanda inna ce ta koya mata makeup kuwa
Training class tayi
Kuma Ba laifi tana samun alheri.

Da daddare suka dafa Dan malele

suna cikin sha

Minal tace Innalillahi wa inna ilaihi raji'un

Aunty da zaliha sukace menene?

minal ta side manjan dake bin mata hannunta kamintace na manta baba yace karnayi dare

Atare sukace dama Ba kwana zakiyi Ba ?

tace eh

Aunty fauzy ta kalli agogo pass 9 tace dare kuma yayi Tara ya wuce
Wayar baba tanananko?

Minal tace eh

Aunty fauxy tace yauwa bara na kirasa na fada masa

Nan ta kira baba tace minal zata kwana a wajenta

Yace to Ba Komai daganan ma ta kara mata fada akan tsafta Dan yau yaji dadin yanda ya ganta tace Ba Komai Insha Allah zata musu fada dukkansu biyu ma

Nan sukayi sallama

Anan suka tattara suka kwanta dama mijin aunty fauziyyan bayanan.

Yazeed's POV

Yazeed kuwa koda minal ta falfala a guje tsaki yayi yace idan na kama yarinyannan sai Nayi mugun saba mata sai ta gwammaci ba'a haifeta ba

Komawa mota yayi zakiyya nata dariya tace swthrt kaga bakinta kuwa itafa gani take ta kure kwalliya

Yazeed yace gaba zakky ke wato duk rashin kunyar da tamun Ba dameki bako? Tace wannan tsakaninku ne ai

Dear pls let's go !

Yace my zakky you will never change

Sannan ya kunna mota suka tafi yanata gungunin abinda minal tamai zakiyya sai dariya take Kamar tababbiya

Abin mamaki take basa zakky wace iriyar mutum ce?kawai yayi smiling.

At night

After sun dawo daga dinner dinsu
Suna hira a parlour mom tana fada masa Cewa she is planning on visiting her family

Wayan YAZEED yayi ringing it was his aboki,a brother as well Jamal

Jamal yace Hello captain.

Yazeed yace Dude how far?

Jamal:guy I have a surprise for you?
Yazeed: and what's that?
Jamal:gobe zan shigo garinku
Yazeed: are you serious?
Jamal: of course yes!
Yazeed:okay I will send habu(personal)driver to pick you up
Jamal: guy pls kazo da kanka
Yazeed: no need to plead with me I will come,by what time would u land?
Jamal:that's why I like you,emm we will land by 12:30pm Insha Allah
Yazeed: okay see yah
Jamal: bye
Yazeed: bye............

Hope you love this chapter?

Juma'at Mubarak

7 June,2019

Mzz untichlobanty💕

Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top