30:Azad the freedom
*♡TUNTUBEN HARSHE🌺*
_Voyage within the hearts!_
*WATTPAD*
*@SURAYYAHMS*
_Brilliant writers Association_
_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_
_For you ma besty Asmeeenat zeeyan💌_
*30..AZAAD! the freedom.*
Ajiyan zuciya mrs michelle ta sauke tace about Asad?..
Carmilla bata ce uffan ba ta kalle cikin idanun ta,..wani ajiyan zuciyar ta sauke tace ni dai gaskiya xan gaya maki carmilla,and in na gaya miki wannan maganan kikace xakije ki aikata wani abu dan ki yaudare mu again then i swear to u kashe ki baban ki xaiyi..
"carmilla tace i knw,..mumy na fada maki wani abu?mrs michel ta riko hannun ta tace yes menene?Wani ajiyan zucia ta sauke tace mumy Asad fa nadra yake mutuwar so bani ba so dont bother hiding things from me dan nasan duk abunda zanyi akansa son daya ke mata bazai taba dawowa kaina ba
nadra tana tsare a prison duk dama nasan xata fito bayan wasu shekaru in ku kaga dama,mum yarinyar nan tana da zuciya and we made him testify againts her blindly,Another betrayal frm me..This is Enough reason for asad to hate me har karshen rayuwan sa.
But im happy dai yau ko da ace sun shirya Daga baya shirin nasu baxe min zafi ba dan nasan koba komi lamarin nan ya sasu cikin bakinciki..
..atleast thy life is complicated now just the way he complicated my heart,nne dama Nine nake son Asad kuma har yau ina son shi but i wont try anymore,Kawai ki fada min abunda zaku masa muddin ba kashe shi xakuyi ba i wont eva bother abt him.
Shiru Mrs michel can tayi murmushi ta dafa kafadun carmila suka xauna abakin gadon da kyau tace im so sorry my child nasan abun da zafi nasan ya kikeji aranki Ure a strong woman carmilla
baban ki ya shiga matsala dayawa ne musamman da kika fara wasa da karatun ki nd U know him,ya bincika de yay tsafin sa sai aka gaya masa bake ce da nasara a karatun ku ba shine kikaga ya hada wannan plan din,"u c That gurl in prison?nadra ko,itace dai oracle yace zata zama best law graduating student with badge of honours just what we wanted for u...
Kuma baban ki ya riga ya sa caca da dukan dukiyar sa akan ki akan haka,kinsan oracle de baya karya..
Its gonna be hell for us in baki ci honours din nan ba,sannan abune me wuya muce kin mutu sannan muce xamu jawo ra'ayin yarinyar tayi replacing dinki a game din sabida kinga baku shiri kuna yawan gaba..so ur dad just plan it well,..yace min in babu ke babu ita ai Asad ne zai karba ladan ko?so he is planing to use Asad now clear his last Games at the table..
Mamaki ne ya hana carmila cewa uffan
Mrs michele seta cigaba dacewa "Yanzu mun riga mun sa an rubuta wasika da rubutun ki dan ya amince mana,so zamuyi amfani da brain dinsa da ilimin sa domin ya tsaya ma baban ki wajen cimma burin sa daga xaran yayi game din yaci shikenan xamu barsa Inyaso shi saiya rike honours din law daga baya ya san yadda zaiyi ya ciro yar uwansan sai sukarata ta cahn..
Wani shiru Carmilla tayi danji take kamar an cakke zucian ta da allura,ta dade tana tunanin yadda abubuwan zasu kasance,deep in her heart tana rokon Allah ya sa in mutu in bar dunian nan me gaba daya
Tasan itakam ta rasa Asad na har abada kenan amma aranta bata da wani babban buri face taji ance nayi fushi na rabu da shi nima,to se ayi biu babu.
Itade koma me zai faru bata so taji ance daren dadewa Zamu iya yafewa juna kuma mu auren juna nida asad
can anjima ta sake murmushi me ciwo tace ok,i think im ready to gonl now..mrs michelle tace are u sure?nan take ta gyada kai tace ok.
Hakan da suka tsara shi ya soma faruwa,dan aranar ranar aka aika ma asad katin gayyata daga campbells mansion akan suna so ya hallaci taron mutuwar carmilla,asad baiso ya zo ba amma har cikin ransa yana so yayi ido hudu da gawar carmilla,he stil feel quilty abt evrything
Saide kash,duk iya sa idon sa da tambayar sa bega komi ba se rufaffen akwati wailers sunyi baba kere sunata kukan karya akai..
Tun ranar da akace an gan ta akasa a schl a muce har yau babu hoto video ko cikakken bayanin daya sake nuna cewa eh lallai ta mutun,amma se aka barshi acewa ai masu kudi ne shiyasa suke tsara rayuwar su a yadda suka so.
Asad sanda yaje gida sannan ya nitsu ya fara karanta letter full of lies and deceit.
A letter an nuna masa cewa carmilla
Da bakin cikin rashin samun soyayyar sa ta mutu despite sadaukarwan ta a gareshi aka kuma dada sashi jn cewa carmilla tana sane da cewa nadra yake so amma take daurewa so she died not only for bakin cikin videon ta da aka watsa but also to let him have peace with nadra..daya ji hakan he was sad again..
Abun ya daga masa hankali sukuwa Kamar sun san hakan ze faru so a Dayan letter da lallamin cewa komi ya wuce suka fara masa,sai aka nemi alfarman sa akan ya taya mahaifin ta cimma burin sa,na karshe akanta wato game din cacan da zasuyi amma se akace da shi family business ne,wanda inda ace carmillan tayi achieving law schl da shikenan basai sun buga bama,amma tunda ta mutu tamkar bashi ne akan baban ta ya buga game din,so an rubuta letan ne kamar carmilla tana rokon Asad akan ya buga a madadin ta,A matsayin Abu guda kuma na karshe da xai mata alfarma a rayuwan sa.
Babu tantama ya amince da hakan aransa ko zai dena jin nauyin alhakin mutuwar ta,tunanin abubuwa dayawa sun masa yawa akansa gashi baya bacci tunda naje prison, bai sake iya shan taba ba,dull nd confused hakan nan yake abun tausayi
,but he want to feel at ease ko da dan kadan ne,So asad was set to play the game se bayan kwana biu sai ya amsa gayyatar mr campbells,inda suka dinga wasa da tunanin sa wajen nuna masa matukar bakin cikin mutuwar carmila dake damun su sunayi suna bashi hakurin karya akaina..
Anan sukayi magana,asad yace zaiyi game din,duk dama yau saura sati guda asake bude school dan acigaba da hidomin bayan hutun sakamakon abunda ya faru da carmilla da nadra
Mr campbells cikin yaudarren salo ya nuna ma Asad shi ubane awjen sa kuma komai ya wuce kai hatta shugaban makarantar mu ya kira ya sake jona su as new son dinsa
Game din a computer ne kuma acikin mansion din,Asad zai dinga hada knight puzzle da babi babi na dokan law kowanne kundi zai saka shi a inda ya dace...to wannan wasan sai me matukar ilimi da Sa'a yake iya yinsa
For Each puzzle in ya hada dede milliyoyin kudi ne zai koma gefen mr campbells
Hakanan in yayi kuskure zasu rage miliyoyin kudi,na kwana goma kacal zai buga wasan.
Sabida yanayin mama da kawu se baima yi yunkurin fada musu ba
Amma kawu sosai yake lura da rayuwan dansa babu ta inda asad yake wanda yanxu baya sa ido ya lura, .
Sakamakon abunda mama ta gaggaya masa na bacin rai alokacin da ake case din nan duk da ba a yadda ya dace ta gaya masa ba amma kawu sai ya nitsu ya warware maganganun kuma ya gane laifukan sa shima,shiyasa daya huce be yi fushi ko ya dau hukunci akan kowa ba,burin sa yanzu befi ya bar Asad shida kansa ya gane cewa yayi TUNTUBEN HARSHE akan lamarin rayuwar sa.
Kawu besan carmilla tana raye ba amma yana sane da cewa Asad zaiyi game ma mr campbells,sai ya share ya zuba masa ido ya kyale kamar bae san komi ba,har ya fara zuwa yana game din
Anan kuma Secretly yake sawa a duba lpyata batare da ya bukaci temakon kowa daga dangin iyaye na ba,duk halin danake ciki kawu yana bibiya ne dan ya samar min mafita cikin sauri...kuma yana kan min addua
Rana daya kwasam sai ya shirya ya kaima lawyern sa ziyara tare da neman shawaran sa akan wani plan dayake shirin aiwatar wa in ze bashi goyon baya,barister muhammad sule da kyar ya amince ma kawu bayan sun yi bincike da kyau sun gane cewa campbells basu san Asad yana da identical twin bro ba
Nan danan su kawu suka shirya makarkashiya me cike da dogaro da ubangiji,that nite kawu ya siya ticket zuwa egypt after 2days suka dawo da Azaad amma be bari ko mama ta san komi ba..so agidan barster Azaad ya sauka
To daman Azaad yaji labarin komai wajen su mama da Asad amma ba kamar yadda kawu ya fahimtar da shi komi ba
On his own sai ya fara wasa da hanklin Asad da mama,zai kira su yay ta jin bakin su game da lamarin da wayo,Azaad be daddara ba sanda ya kwashe duk wani bayanai daga wajen su har ya gane cewa dukan su suna cikin matsala da nadama da kunci..
Tunani yyi sosai sannan ya karbe plan din kawu har cikin ransa tare da masa alkwarin before this 10days zai fito dani daga prison
To tun daga wannan lokacin abubuwa suka fara yin sauki azuciyan kawu,by now kuma mama ta gwalfu zuciar ta yayi matukar axabtuwa da matsalan da ke damun auren ta uwa uba damuwar ta akaina.
Tayi tayi Asad ya gaya mata ina yake zuwa ya dade amma sai yaki sam out of frustration sai tai ta masa masifa tana ce da shi ai da hakan dayake yi yasa uban sa ya kasa fahimtar sa
Kullum damuwa nacin Asad aransa game dani amma baya iya nunawa sabida be san mawa xaije yayi kukan kuncin sa ba,ga fatima bugaje ta dena kulasa,she blocked his number,nd blocked him a duka media acct din ta.
Duk wayannan abubuwan suna matukar damun sa,in yace zai gaya ma Azaad to a kullum Azaad baya nuna ya fahince abun sosai dake azad din sam baya so asad ya gane cewa ya san komi akan su.
Amma duk da haka ma shi kadai yake iya nunawa halin tsanani da zuciar sa take ciki akan nadra
Azad yana da matukar hankali da nitsuwa,by now aransa yakanji haushin yanayin yadda Asad yayi wasa da rayuwata,yakan so yace ma Allah koda kome ya wuce na fito Allah ya hana Asad samu na,but no,in ya duba yaga halin da Asad yake ciki na azaban damuwa sai yace ai gwara ni danake prison din ma
...Azad ya san in ba wani ikon Allah to babu tantama Asad yana fama da ciwon zuciya ko wani ciwon so,boyewa kawai yakeyi sabida zazzabi ciwon kai da yawan tarin sa yafarayin yawa
...shide ya rasa taurin kai da raayi irin na asad,yasan Asad bezai rayu nan gaba ba kwata kwata in babu ni,but how can sumone love u hard nd hurt u hard at the same time?
Kada kai azaad yy ya lumshe idanun sa,wajajen karfe 4 na yamma ya shirya tsaf cikin bakaken suit masu kyau ya dau hanyar inda nake,40mint kawai aka bashi yagana da ni..
Nikuwa har aka kawo ni inata dube dube banga kowa ba dan nasan kawu ne da fatima suke iya kawu min ziyara
Azaad ya zauna a kujeran ne tare da bada baya wa kofa shiyasa har na iso daf da shi ban watsake ba tun muna kanana a cewar su mama nikadai ce nake iya banbance tsananin kaman su kai tsaye amma da azaad ya juyo ya kalle ni sai zuciyata taji kaman Asad ne hawaye ne suka soma gangaromin masu rauni da zafi...
Nidai Tun da aka kawo ni prison na dada shiga hankali na,duk da zafin abunda aka min amma na gane kurakuraina dana aikata akan tarayyar mu da carmila,na kuma dauki wata muhimmiyar darasi a rayuwa ta wato "hakuri"..i wanted to hate Asad so much amma sai wani azaban tsoron Allah ya hana ni iyawa.
"Auzubillahi minashedaninrrajim"
To Lalle fushi daga shedan ne kuma
misalin yin hakuri shine acikin hadisin nan da manzon Allah s.a w yace
"kafadi alheri ko kayishiru"Now,these words are DEEP,in ka auna hadisin kayi amfani da shi ta wannan fannin to Rayuwar ka baxata taba karkacewa ba,"
Zato,fushi,karya,gulma,hassada,riya,zunde,yaface,cin amana,girman kai,jiji da kai da wasu mugayen halayen Da ALLAH s w a ya TSANA duk daga HARSHE sukan taso kafin su kai zuciya har gabobin jiki su samuna aikatawa.
To lallai mu guji tuntuben harshe domin kuwa illar sa har karshen rayuwan mu ne.
Na lura wani babban abun da na rasa game da soyayyar mu da Asad nitsuwa ne,tabbas nayi amfani da zuciyata duk dama akan gaskiya ta ce,but da nayi hakri lokacin daya ki fahimta ta na barsa yay abunda ya ke so din hala da baxan tabayin TUNTUBEN HARSHE akan carmila ba,..but i tot i was protecting him,sabida ina son shi..now i realised that Nayi ragon azanci
Wato shi Allah cike yake da hikima da wayo,shiriyan Asad da lalacewar sa al'amari ne daga Allah,nikuma jarabawa ne akaina.
Its all start with a little misunderstanding,duka duka rudanin a tsakanin soyayya,biyayya,da kuma ra'ayi ne
,...gashi dukan mu munyi TUNTUBEN HARSHE akan juna.
Kuma shi TUNTUBEN HARSHE yafi tuntuben kafa zafi,na kafa saurin warkewa yake,amma na harshe zai iya maka lahani har karshen rayuwar ka"
Tabbas kuwa na dada yarda da wannan kalaman wato illar tuntuben harshe zai iya kaiwa har karshen rayuwar ka"Yes,tunda da gaskiya na amma gani nan a kulle a gidan yari,Asad da hankalin sa da ilimin sa amma gashi nan an maida sa wawa Zuciyar sa ta cunkushe da ciwon so na na har abada,carmilla da ranta amma awajen kowa mutacciya ce..
Tsaye Azad ya mike yana kallon yanayin yadda nake hawaye cikin kitsa wayannan tunanin a zuciya ta,im secrtly hoping yau Ace min Asad ne ya zo waje na dan mu gyara kurakuren mu koda ace bazan koma rayuwar san ba
Amma a zuciyata na san ba shi bane but still naki yarda,sai na juya da baya da sauri kamar xan tafi "to dabanji ance Im soryy ba" sai na dada lunshe ido dan na yarda cewa ba shi din bane...har zan daga kafa,naji azad ya riko ni a sanyaye kuma a hankali na juyo muna hade ido nafada jikin sa na fashe da wata marainiyar kuka me ban tausayi.
Azaad be dago ni ba sanda ya goge nashi hawayen slowly yana ban hakuri da duk wata kalma me taushi zaunar dani yyi akan kujera na riko hannun sa a hankali ciki shessheka nace brother,Azad?u came?hw are you?its been a while.
...tsaban tausayi na ji yyi Kamar ya fashe min da kuka,hannun sa na rawa ya shafa kaina a raunane Yace "nady..are u ok?..hw u feeling,sai ya kalle wajen sama da kasa gaba daya yana maida ajiyan numfashi,hawayen ne ya sake sauko min sai na gyada mashi kai alaman bana jin dadi,adan dole shima ya bar hawayen sa suka nuna akan kuncin sa,se bance komi ba Na juya kaina gefe
Can nace Azad,ina Asad yake?shi baxai zo bane?is he still angry at me?wallhy ban mata komi ba..sai murya na ya sarkafe na rasa mesa ma nayi wannan tambayar but i still proceed
..Azad i was only protecting him..
"meyasa Asad ya kasa fahimta ta?har zan fashe kuka..
Azad yace shusshhh nadra kar ki bata hawayen ki
do not cry for asad..
Enough of that He knows all that,Asad ya san kemai gaskiyace so karki dame kanki,im glad u did all u can,ai yafimu sanin baki da laifin komai kuma duk dan shi kikayi abubuwa dayawa arayuwan ki..
da muryan kuka nace to meyasa baizo ba?sun rabu dani,shida mama yau kwana na nawa a prison?arent we family?
Azad yace nadra ki kyale su,ki kyale Asad tukuna,Asad bazai iya hade idon sa dake ba ne sabida baida lpya sosai kuma shikansa be gane hakan ba,hannu na ya riko cikin nashi yace kiyi hkri nadra, nasan ranar da asad ya zo nan be sure ranan zai rasa ransa...nide ina me neman masa gafara
Wajen ki..i Admit he made a mistake.
This is the time of ur patience,lokaci ne da zuciar ki,gangan jikin ki da imanin ki zai so ya girgiza,amma Ki tuna fa Allah test only when he loves,kuma iya tsaurin jarabawan ki iya son da yake nuna maki..dont fail ur test nady.
Nasan dole ne kiji tsanan Asad kona akan komai ba for not believing in u...amma dai ina me gargadin ki da shiga hurumin ubangiji,fair nd justice is for Allah so let him deal with it alone Ke naki kawai yafiya ne yar uwata,i knw is hard amma kituna anan ne ladan ki da sakamakon ki yake
Axad Yana kn hawaye ya shafa kaina.."nadra Dont waste the rewards of ur tears nd ur pain with anger and hatred nasan kinsha wahala sister na
..but u neeed to calm down kinji?
Jikina rawa yake Tsaban tsumayin kukan da nakeyi
Da kyar kwakwalwata ta amshe shawarwarin azad akan yafiya da juria..so i prayed for maself,nace Allah kamin uzuri a ranar lahira kamar yadda nake shirin yi ma mama da Asad uziri araina...cike da tawakkali na share hawayena nace to ya ake ciki?yaushe kazo ne..azad yace kwanan nan nazo ne akan case dinku
"wai he is now paying for carmillas death...yana aiki ma
Mahaifin ta ne dan ya dena jin quilt din mutuwar ta
,..hawaye na na dada sharewa nace really?azad yace yes,but nadra babu lokacin hirar su am here to help us,we r brothers ke kuma yar uwan mu ce,our only sister,nazo ne ki gaya min abunda kika sani game da wayanda suka tsaya akan case din mr campbells kinsan sunayen su?nace eh ai manyan mutane ne,kasan kuma komai agaban mu akeyi dake abun shariar duk namu ne,yace ok good,gaya min abunda kika sani akan su,if posible harda Tambayoyin da suka miki nace ok..ba bata lokaci nan na gaya masa komi daya afku tsakanina da su,muna da ilimi sosai so azad basai yayi amfani da rubuta suna ko wani abu a takarda ba,komi munayi ne brain to brain.
#pls in anjini shiru ayi hakuri m too tired going araund frm states to states banko huta ba wallh💌.KUDI..kumbar susa new book by surayyahms
_YADDA AKE BIYA,HOW TO SUBSCRIBE,plus payment details_
_FARASHIN SA👇🏿_
#300 naira ne
#450 naira for VIPs
*1- Biya Ta bank acct*
_Use👇🏿_
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*2.MTN RECHARGE CARD OR VTU TRANSFER👇🏿*
*08060712446*
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*3:yan kasashen da ba nigeria ba masu biya ta PAYPAL,OR*
Use👇🏿
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
Phone Number :07058797141
CITY:bauchi
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top