21 no kises no anything u hate
_21,no kisses,no anything u hate!._ ..
Da wani irin bugun xucia carmilla tace Nadra?sai ya gyada mata kai
"murmushin dole ta kwakalo ta mayar masa daganan sai tayi shiru batace komi ba..ta dade tana wondering meyasa nadra?dataga de abun zai dame ta..sai can ta daure ta tambaye shi"why nadra?duk ya fahince me take ciki,then he decide to respect her feelings yasan duk abunda takeyi dan tana son sa ne,anan sai be amsa ba yace kawai bcos we are family..nd i respect that Wani sake ajiyan zucia tayi batare fa tasani ba
Ko babu komi tadanji sauki de aranta,hira kadan sukayi Ana daf xa a kira magrib yace su tafi gida hakan kowa acikin su ya watse ya kama gaban sa
"Sede kalman Nadran yaki ficewa a brain din carmila,kullum sai ta nemi ta masa tambaya akan nadran amma se baya bata fuska kullum family yake cewa,A farko hakan ta dauka sai taje da hope din zata kara kaimin wasan ta akansa ko xai bata matsayi aranshi itama,asad kuwa ko ajikin sa haka zata sha kwalliya tana zuwa gidan sa har suka fara suje party,and co nd co amma har yau yaki ya bude mata cikin sa bare zuciar sa..
yau ma hirar komawa schl suke tayi cos mondayn nan zsu koma,sun tsara komi tsaf game da mu'amalar su,sai tana gaya masa cewa baxata bari kowa yasan reltionshop dinsu ba aynzu saboda bata son akai gulma gidan su.
But she assure him cewa with time komi zai wuce sabida tana son shi.
Shide sai dai yayi murmushi,amma ya kasa gane ma zuciar sa akan haka"kwana biun nan dayaga yadda take behavin yasha gwadawa tursawa ransa ko xaiji carmilan tazo masa amma ina evrything its not responding abt her..yanzu ma haka maganan take kawai..but deep within him he is soo eager to go home dan yasan babu tantama washe gari sunday nadra zata dawo ya ganta nan ne kuma yasan hankalin sa zai kwanta
Baccin ma yau da kyar yayi tsaban yadda zuciar sa yake masa zugi,shide besan meyasa ba amma daga xarar nady bata kusa se yaji kamar duniar sa aka dauke me gaba daya
Washe gari fa safe haka yayi tayi ma mama ziriya,har ya gaji ya dawo site dinsa,fayaga yamma yayi sosai sai yaji damuwa ya dulmuye sa da baiji karar motar kawu ba har yanzu,bayan isha'i akan cushion dinsa ya zauna atakure ya wani rungume jikin sa kamar maraya,yaki de yayi tunanin komi but aransa he cant bear in akace masa nady baxata dawo yau ba.
Cikin wannam yanayin 8.30pm dot aka danna door bell dinsa wani kiyuwan tashi yakeji all he tink was zulai ne ta kawo masa abinci,daga bakin door din doguwar rigan abaya deep maroon colour tasa da sleepers na jimmy chu me laushi marar kara bayan ya bude a hankali ta turo kofar zuciar ta cike da kewa da matukar farincikin ganin sa anan.
"Yana tsaye tukun Har Gaban sa ta iso yana jin ta bai dago kai ba,zata taba shi kenan ya koma kan kujera ya zauna bata hankara ba sai ya dan zaburo suka hade ido murmushi me tsada ta sakar mai ta dan turo mai bakin ta ashagwabe
Wani lumshe ido yyi ai tuni yyi tsam yanajin wani dum take zuciyar sa ta dauke
Yunkurin kiran sunan sa take shirin yi sai taji ya finciko ta ta fado jikin sa idanun sa ne sukayi wani luii cikin wani irin kasala ,kallon juna sukeyi wanda yasata sauya mood din fuskar ta zuwa emotionaly romantic scene.,ya cigaba da kallon ta daga kan kayan dake cikin ta daya matukar haskaka farar fatan ta har xuwa annurin son shi dayake kallo a shimfide akan fuskar ta,duk da kyaun sa amma in yana kallon kyaun fuskan nadra yakan mance da kansa,hannu ya sa ya dan shafo gefen fuskan ta sai ta lumshe idanun ta sosai,"bata hankara ba taji saukan lips dinsa slowly akan nata,dukan su wani numfashi me sauti ne ya kufce musu,ta dada runtse idanun ta tsam..ya dan dago ya kure ta da kallo musamman her lips dake dan bari dakan shi,atake sai yaji baxai iya ba,dama he had neva kiss her deeply,shaukin yin hakan yasa ya lalumo harshen ta ya bata dirty nd romantic kiss,wanda yasa dumin jikin ta birkicewa..da kyar ta iya kwacewa ta sauka ajikin sa saboda tsananin kunya sosai ta tsorata da hakan dayayi,zai dada jawo ta ta dan fauce jikin ta,kallon sa tayi yatsan ta daya nakan lips din ta tana rufewa ko dan yasan bataji dadin kiss din ba,"am going...kawai ta furta ta a dan fixge xatayi waje dan sauri ya tashi ya biyo ta
'Naddy am sory..ure welcome baby..da siririyar murya me rauni yake fada yana kan sauri yana bin ta abaya,yaushe kika dawo?ganin ta doshi gida kuma da alaman baxata kula ba yasa ya fixgo ta ya matse ta jikin sa abakin kofar shiga main hause hannu yasa yana kan feeling laushin fatan fuskan ta.."nan ta shiga rarraba idanu Asad awaje muke,kawu..yace shhh nace yaushe kuka dawo?dama baxaki dawo din bane..i missed u ..baby..yadda yayi maganan da shauki yana kan rabar ta da shagwaba sai taji wani sanyi aranta duk seta lasa yin komi ta biye mashi,dan kadan yake huro sanyin iskan bakin sa akan fuskan ta yace"did u miss me?ta lunshe ido ta gyada kai kamar mareniya,"
Waist din ta ya dada rikowa ya manno ta da jikin sa,Yace say it mana,pls say u miss me..ba tantama ta bude baki zata furta sake tsintar lips dinsa tayi anata,ayayin da hawaye masu rauni suka dirar mata,Asad pls stop..،ni ka dena ta shiga kauce fuskan ta"shikuwa duk inda ta juya sai yabi da kisses...kai kullum seka sani kuka in nadawo?i sneak in hia just to see u..i hate this kisess..charaf sai a kunnen kawu
Shide beji abunda asad din ya fada ba,amma yagan lokacin da nadra take kwacewa ajikin sa,zanje gida..ya ki ya saketa Asad pls let go...yaki saketa..kamaf xatayi kuka tace pls.. Asad ya bude baki xaiyi maganan kenan sai charaf suka hade do da kawu،Da sauri ya sake ta ya dan matsa gefe,nan ta farga ta juyo itama ta kalle sa...adan kunyace ya risna kansa akasa yace "ina wuni?kadawo lpya?Kawu kallon su yakeyi cikin wan irn yanayin fushi,dukn su tsoro ne ya kama zuciar su dan basu san ko yagan komai ba,se bai ansa gaisuwar ba ya jiyo a fusace ya kalle nadra da alredy hawayen tsoro ke bin fusknta a tsawace yace
"ke...wai Mekike anan ne?ki wuce ki bar nan kafin na tattaka ki,ai da hanzari ta juya da sauri ta wice ciki gida tana kuka bata tsaya ko ina ba se dakin ta,mama dake saukowa daga matakala bayan ta kawai tagani ya dauka ko irin wasan nan nasu ne da asad se bata damu ba
Kawu ya balla ma masa harara yana masa kallon fushi.
asad yy shiru be sake cewa komii.kawu yace wannan wani irin wasan banza da shashanci kakeyi mata?asad ya dago kamar zaiyi magana
Kawu ya dakan mai tsawa" nace sai yanzu kaga daman gaisheni?to rike gaisuwar ka...ni bana bukata..shashasha kawai...sannan daga yau kar na sake ganin abunda na gani anan tsakanin ku..kaje cahn da halin ka kar ka yadda ka kawo min iskanci da badala cikin gidana ko akan yata..get lost my friend.
Asad yyi shiru..can yace ayi hkri,kawu ya ja tsaki ya barsa awajen can shima ya kama hanya ya shiga site dinsa
Sallamu alaikum,kawu ya shigo fiskn sa a matukar daure,mama sanda ta bar jero abincin sabida mamakin yanayin sa...Alhj lpya kuwa". .hannu ya daga alaman ta dakata masa hakanan, yace"ina yarinyar nan take?mama tace wa?nadra..yace bazan lamunci rashin mutunci agidana ba,zanje ciki na kwanta amma daga na dawo daga sallah asubahi kar ta kuskura na sake neman ta....sosai hanklin mama ya tashi..tace lpya kuwa?nadran tayi wani abu ko..yanzun nan ta wuce tana kuka..alhj meya faru...dada bata ransa yyi yana shiru..tace to Allah ya huci zuciarka gobe zan kawo ta,dan karamin tsaki yaja ya tattara garen sa zai haura adame mama tace abincin fa..kasan wuya yace nakoshi.
Cikin wannan rudanin mama ta kwana,sede bata nemi ni cikin daren taji meyafaru ba sai washe gari da sassaafe data aiko a kirawo ni.
Nima hakan nayi kwanan tsoron Asad ne ma ya taimaka min nayi bacci dan har wayan ya katse bansan yaushe ba,shikan sa ya damu dayaga yadda na tsorata,sede hakan bakomai yke kara masa ba illa jin haushin kawu
Na fito sanye da hijabin danayi sallah har zuwa dakin mama"a hankli na turo kofar da sallama,sanda ta kare min kallo tsaf sannan ta amsa..nace ina kwana mama kin tashi lpia?mama tace lpya nadra,wai me kika ma baban ki jiyan ne?akwai matsala ne,wani dum gabana ya fadi nayi shiru nakasa cewa komi,mama tana ta kallo na..har wani cikowa idanuna sukayi,ta kyabe baki har yanzu de bata dago akan Asad bane,tashi toh muje yace kar ya dawo
Daga salla ya neme ki. .ji nayi kamar kashe ni yau zaayi amma a hakan na bi bayan ta muka nufi dakin sa.
Mun same shi har ya kammala komin sa,ga tea cup a gefe waya yake cikin bacin rai,atake sai naji na kara rudewa,kusa da shi mama ta zauna nikuma na rakube a gefe har ya kammala,tsaban tsoro murya na na rawa,na shiga furta ina kwana kawu?ka..kka..kawu ka tashi lpya ..wani uban tsawa ya dakar min ya mike tsaye ranshi adan bace firgita nayi na ja da baya,yace ke menene kike yi awaje jiya?ina miki magana,waya baki izinin ki fice kije ki same shi?jikina na rawa na bude baki zanyi magana yace kiyimin shiru mara gaskiya kawai...?ni ban kira ki kimin bayani ba,ashe abunda kukeyi kenan?..a rikice nace a'a wani kuka na fashe da shi nace kayi hakuri dan Allah'kawu walhy baxan sake ba..kan mama ne ya daure sai ta kalle shi dan neman jin karin bayani,aikuwa anan ya shiga balbake ni da uban masifa yana bayyana mata sigar daya ganmu da asad jiyan...ashe ma yaji maganan kisses din,gaba daya kunya da tsoro suka dada birkita ni babu abunda nake sai bada hakri ina kuka,mama sai ta biye masa,ranar kamar na nitse haka naji,dake mama ta lura cewa duk laifin ma Asad kawu ya daura..sai ta itama ta shiga ce ma kawu ai tasha yi min fada akan hakan nice banaji nina nake binsa.
Kawu yace to daga yau..na haramce ki da zuwa inda ya ke..kina ji na?cikin shessrkar kuka na amsa...shikuma zai gamu dani,inshi ya dora makansa lalata bazei kawu shi gidana ba..
Mama sai tace laifin kine kema da kike binsa,ai sai bango ya tsage kadangaru ke wucewa...to de kinji abunda akace daga yau,konina aike ki kar ki sakke ki je na gaya maki kenan..Nide hakuri nayi ta basu ina rantsuwar bazan sake ba,kawu dayaga yadda nake kukan sai yaji tausayi na ya kama ransa,duk dama fuskn sa be nuna ba amma sanda zuciar sa ta karaya..yace shikenan tashi ki tafi,ni nasan matakin da zan dauka...ahakan na cigaba ina bashi hkri har na sullebe na bar dakin inata hawaye.
Mama tana ta masifa cikin kare danta,kawu kuwa har yanzu bai ganin kamar nice matsalan,a ransa ya aje cewa ni macce ce,mai taushin zuciya da karamin tunani,so dole ne Asad ya dauki laifin komi...hakan har maganan ya lafa.
Mama bata barni ba sanda tayi min fada privately"Nadra kina ganin yadda abban ki yake yawan korafi akan asad,wai so kike sai kin raba tsakanin su ne,?me kike nufi ne da wannan dabiar naki?kema kinsan ya riga ya kullace shi da rashin ji,sai kenan ya sake daukan sa dan iska ko shikenan ke kuma kinji dadi?
Nide bance komi ba banda hakurin danayi ta bayarwa
Duk dama nasan banyi dede ba anma Yau zuciata taji wani iri da mama tace in ina daraja mahaifiyata in dena hada wutar tsana tsakanin asad da kawu...i neva tot that abun yakai ace min haka..nide harga Allah tun ranar data min fada akan sa nake takatsantsan but asad is not co-operating,he wll hold me,touch me nd kiss me when eva he want..kuma ba aganin nashi takurarwan nawa kawai mama take kallo ayanzu..somtimes things r beyond me..ina matukar kaunar Asad,sannan
Asad baiya jin ta bakin kowa idan yana kusa dani..mun riga mun saba..cuting all this off bazaimana sauki a lokaci guda ba.
But sabida wannan maganan "hada da da mahaifin sai naji duk na tsorata..i must do somthing,na lura in na sake yin wani kuskure akan Asad ba shakka mama xata iya tsana ta.
Haka nan na bata hakuri,duk dama bata wani kula ni ba..har mondayn yay kawun yace bazan je schl yau ba.
Sosai hanklin Asad ya tashe dayaji ni shiru,tun safiyar ranan yake kira ban daga ba,ni sam bana son yaji kukan danakeyi ne...i knw he can be hot temperd,gashi ba aje ko ina mama tace zan hada shi da kawu..what if na gaya masa abunda ya faru yace zaiyi reacting ai shikenan
Kuma mama zata ce nice munafukar
Dake yana da null semester,sai be kula yaje aji ya bata lokacin sa wajen registern repeated clasess din sa,a schl sau biu sukayi magana da carmila a boye,har ya dawo gida babu wanda ya gane kansa
Yamma lis,ya shirya ya shigo gidan..ina kitchen ina taya zulai goge goge sabida gaba daya bana jin dadin jiki na,danaji muryan sa sai na dan leko ina kallo suna tattauanawa amma se naga mama batayi ma Asad irin maganganun datake min ba,damuwar ta ya sauya fuskan da mahaifin sa ya dauke dan su shirya,ita ta gaya masa sabbin dokokin da abban ya sa akaina.
Gani de agidan amma Im now imprisoned kamar wacce tayi kisan kai
Asad kuwa Memakon yaji korafin mama,da duk bayan sa datakebi sai ya ji tsananin bakin cikin abunda akayi min da wanda ake shirin min nan gaba..
aransa he was like menayi da tsanani hakan da zaa hau kaina?yasan nayi ta kuka,nd he felt bad yasan da bai takura ba da babu wanda zaimin haka...
Mama tana cikin magana ya katseta bema ji sauran kalaman nata ba,yace ta bashi dama zaimun magana ne,..mama ta hau shi da masifa"..au magana zaka sake janyo min
Asad Yanzu na gama fada maka,l cewa baban ka yace kar ya sake ganin ku tare..meye ne bazaka bar yarinyar nan ba,cike da kukuni Asad yace mama mene ne nadran tayi haka?dan kawai na dan riketa..toh yi hakuri mama..nide kawai ki bari na mata magana ai ni na jawo mata ko?
mama ta bata rai tace a'ah..nace ka bari baban ka at anytime zai iya shigowa,yace maa bana jin tsoron gaskiyata i just want to apologise to nadra,dan Allah ki bari naje na same ta
Bakince tana kitchen ba ai nasan akwai wancan me aikin?kinga ba matsala ko
Mama ta dada bata rai,kasan makoshi tace na baka minti biyar,uffan bece ba ya tashi ya hauro kitchen din da sauri nikuma na bar kofa inda na rakube na koma gaban kitchen island ina jeren kayan miya kamar bansan da shigiwar sa ba,zulai ta gaishe ya amsa xata fice yace a'a ta tsaya yanzi ze fita?..a rakube ta bude store tana kalace kalace dan tanajin shakkar sa sosai dan baya sake fuskan sa da kowa..
Duk da naki na juyo na kalle sa shi sai Yana ta kallon yanayi na,jin hannun sa kawai nayi a waist dina na fashe masa da sassanyar kuka na tura sa,be bari ba ya wani finciko ni jikin sa
"Let go off me..Asad bana so...ni kabarni bana so..murya na a dishe gwanin tausayi ina jan hanci at same time shessheka me zafi na kufcewa..he knws am deeply scared sosai,sai ya dan sake ni ya cigaba da kallo na fuskan sa ya fallasa tsananin haushin abun dake cin zuciar sa,da kyar na dena kukan na share hawaye na na taho kamar xan tafi
ya sha gabana"..
" Nady yanzu kin amince a raba ni dake kenan?i cant live witout u kema kin sani"na dago na dube sa nace Asad pls,kawu da mama sunyi fushi dani sosai,kuma duk lefi na ne dan Allah kadena,lets keep our distance koda hanklin su zai kwanta kaji?"asad yace hankalin su ya kwanta?nadra kefa? Tun ban amda shi ba sai yawani tallafo fuskata da shaukin kallon tausayi me bayyana tsananin so na azuciar sa'..asad hankali na zai kwanta idan nasu ya kwanta..i hate it this way..in kana son farinciki na kabar ni na musu abunda suke so pls.."baice mun uffan ba ya shiga goge min tears,actually he cant talk much sabida yadda yakejin tsananin bakin cikin abun..yace ok im sorry pulch, duk abunda kika ce shi xanyi miki"wai basa so nazo kusa dake ko?..but pls stop crying haka nan..u look dull nd unhappy..i hate that.
Shiru nayi ina observing boyayyen fushin san
Yace.."5mints kawai aka ban nady,its time..sassanyar hawayen dana sauke ya dada sa nashi idanun suka ciko sukayi ja..ya daure de yace i said im going..na gyada kai ina neman saule fskata kasa sabida hawayen yaki dena sauka,yace nady?say sumting.. nace kidena kukan ko?zan bata miki rai fa?ba laifi na bane..why must u carry all the burden huh?ai Naji na amince baxan hanaki biyayyar ki ba,but u cant stop me from seeing u happy right?xaki zo schll gobe,i mean za'a bari?na girgiza kai alaman nima bansani ba
Yace ok bby promise in munje schl zaki sake jikin ki dani,kar ki damu no kisses no anything that u hate..mmmm?
nace ok,hannu yasa ya goge min fuskta sosai..ya dade yana kallo na a hakan." A ranshi yanacewa no one will seperate us..in kina tsoron su ni banaji nadrah...I love u alot.
Jin ya bace shiru na kalle sa nace Asad its five minutes..
yace oh yeah..but can i get a hug?da sauri na ja da baya sai yasake riko ni,"last hug pls...ya marairaice yana lura sanda na juya a tsorace ina leken zulai data boye a store danaga ta dadayin zurfi sai na fada jikin sa,muka kankame juna cikin wata comforting hug kamar ranmu za'a cire...can ya dago ni ya dora kiss a goshi Muryan shi na dan rawa yace innaji labarin kinyi kuka xamu bata,nan nayi smiles yace yawwa thats ma girl,c u in schl na gyada mashi kai.. Daga nan sai ya fice abunsa
Hakan rayuwa ta kasance,yanzu drivern kawu ne ke kaini schl Asad kuma shika dai,kwata kwata bana samun kwanciyar hankli agida sabuda yadda mama take treating dina akan Asad very coldy a boye kawu kuma ya sa min ido sosai, schll ne nake samun sauki in muka kebe da Asad sede har yau na kasa sake jiki na kamar yadda ya so din,shikan sa ya lura
Ina cikin halin matukar tsoron kawu da mama
Asad tun yana iya daurewa har ya fara fushi da nuna baci ransa a fili,he felt like am being enslave ko yanci yin abunda nake so da rayuwa ta bana da shi sai bin ra'ayin mama da kawu
Nikuma abu biu ke damuna,furucin mama cewa zan raba Asad da kawu,sai reputation din kawu in har nida Asad muka janyo masa wani abun kunya,as for me nasan soyayyar asad shiyake juyani
Haka nayi zaman kunci,daga nayi karatu sai muyi waya amma duk wani abu bayan nan ba abani dama
A School carmilla ta sauya halayen ta da wasu new attitude,she seems free karatun ma bata wani dabbaka shi kamar da chan kuma har yanzu bata nuna ma kuwa suna tare da asad ba,aynxu ita shi kawai take so bata damu da karatun ba kuma komi a boye takeyi,asad ne yake sane da hakan he notice that she seems happy, free nd differnt sabida new friendship dinsu,sau dayawa intana hira dashi sai ta bashi tausayi sosai......NO Coments no posts🥵Allah.SHARE.
*KUDI..kumbar, susa,an fara shi*
_YADDA AKE BIYA,HOW TO SUBSCRIBE,plus payment details_
_FARASHIN SA👇🏿_
#300 naira ne
#450 naira for VIPs
*1- Biya Ta bank acct*
_Use👇🏿_
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*2.MTN RECHARGE CARD OR VTU TRANSFER👇🏿*
*08060712446*
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*3:yan kasashen da ba nigeria ba masu biya ta PAYPAL,OR*
Use👇🏿
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
Phone Number :07058797141
CITY:bauchi
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top