A/N
Assalamu alaikum fatan kuna cikin ƙoshin lafiya,so I was sick I couldn't start updating littafin nan ranar da nace dan haka na ɗaga sai bayan sallah cos bazai iyo ana ibada muna rubutu da karatun littafi ba😊and dole sai mun shiga Ramadan,we have few weeks to go so zan dakata idan Allah ya ara mana rayuwa nayi after azumi,Ramadan watan falalane kuma wata ibada dan haka ya kamata ace babu shagala sai neman kusanci da Ubangiji,Allah yasa mu dace a fara damu a gama damu lafiya,Allah ya bamu arziƙin dake cikin sa Ameen.♥️
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top