92
*⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
All tanks to my co Brilliant writers i hrt ur supports
*Meelat musah*
*Real me dambu ce*
*Ummerhny nersellah*
*Asmeenat zeeyan*
*Halima leemah*
*Meemah mohd*
*Ummu farhana 'kakus*
*Umman sayyaed*
*Halima20*
*Asmaluv*
*Maman mamy*
*Oum muhammd*
*Ummu ahmd*
*Halima bamalli*
*Ummu affan*
*mamn hibbah*
My sweet sisters
*Feenah bae*
*Princesss ayisa*
*My honourable WHATTPADIANS @surayyahms is not forgeting u thanks much💋❤🌹*
End🔚🔚🔚🔚🔚🔚
*Page▶92*
A haka zahida ta zauma wajen tana kan fighting abubuwan da ke damun ta har safiya yayi bata sani ba
Wajen jasmine kuwa sam sai ta kasa tashi dama dauriya kawai takeyi amma ba karamin ciwon baya ke damun ta tun zuwan su
amma sai bata son ta sanar da shi don
Kar ya ce zai fasa zuwa wannan re-union din.
Tana daga kwance a hakan ta najin Yana wanka a bathrum
Sai ta daddafe ta dan tashi tayi waje da niyyar ware kafarta kafin ya fito ya gane halin da take ciki
A hankali take tafiya tana
Saukowa kasa
Amma sai ta sha mamaki gashi har karfe 10 yau zahida bata fito ba kamar yadda ta saba
Kullum anan suke samun ta
Hakan ya sa jasmine ta kama hanya zuwa dakin ta ta duba ko lpya.
Knocking ta dan yi tana cewa aunty, amma shiru
Ta dada yi,tayi yakai sau uku amma shiru sai ta tura kofar a hankali ta shigo
Kwalabe ne dake tsakiyan dakin suke faman gangara akasa jasmine tayi saurin bi a hankali tana kamawa
Tabbas giya ne don warin sa gaba daya ya gauraye wajen.
Da sauri ta ajiye tana cewa aunty wanka kike yi ne? Nan idon ta yaci karo da dan karamin note manne a jikin mirror wanda yace:
'''Im gone ASH, dan Allah ku yafe min am just a curse in your life dole na tafi na barku har abada you don't derseve me ni kaina ena tsoron kaina ..kuyi hakuri bazan iya ba.
Zahida abdl rod'''
Da sauri jasmine ta yarda paper a razane ta soma dube dube
Tana yaye curtain sai tayi ido hudu da bayan ta chan kasa bakin gate tana dab zata fice bata ko juyawa.
Duba da ciwon da cikin ta yake mata amma hakan bai hanata saukowa da gudu ba
Ko sauraran komai bata yi ba ta bi bayan ta a bakin gate
Ganin ta shiga taxi cap har ya sha kwana
ya sa itama ta bi wani taxi din suka bi bayan su.
Akwai rata tsakanin su sosai amma hanya daya suke bi
Gaba daya hankalin jasmine ya tashi sosai gashi ba takalmi kafanta bare waya
Nan zahida kuwa ta sauka gaban wani tsohon bridge achan nesa da cikin garin babylon.
Wajen na da kyau na fitan hankali ga shi ana yayyafi ko ena shiru ba jama'a
Sai taxi da ya kawo ta.nan ma ta sallame shi
Aka bari ita kadai ce awajen sai rairayin da yayafin ke sukowa da shi awajen.
Nan ta shiga saukar da hawayen da ta dade tana danne su tun a gida
Ta nufi kan wannan rafi ta tsaya akai tana kuka.
Tace mutuwa ne hutu na,hutun yan uwana.
Allah ya jarabce ni da kaunar kanina,
Gashi Bazan iya sake zamowa wani abi marar kyau a rayuwa ba.
Sakamako na kenan da iri soyayyar da na hana shi da shi zan mutu kamar yadda lailah ta mutu,lallai fansan soyayyar lateef da lailah akwai tsada ga shi ita ce ta kasa bari na yau mutuwa kawai ta zaba min.
Dai dai nan jasmine ta karaso ganin halin da zahida take ciki ya sa ta saukowa a guje ta na cewa zahida pls don that wait...
Zahida sai ta dada fashewa da kuka jin hannun jasmine ya damko kafar ta sosai tana kuka itama
Cikin masifan karfin hali tace jasmine baki ji ko?
Wa yace miki kizo nan.
Ke wata iri ce ba nace zan barku bane ?ko baki son shi ne.
Cikin kuka jasmine tace aunty ena zaki je ki bar mu,meyasa zaki kashe kanki bayan muna zaman mu tare please kar kayi mana haka na roke ki.
U still have chance to be happy please give urself d chance,
Nan zahida ta dan tsaya da kukan nata ta dan juyo tana kallon jasmine dake kasa ta riko kafar ta.
Tace ena son farin ciki ne shiyasa na zabi mutuwa jasmine
I cant lie to u ena jin Ashween a raina har yanzu i realy want to die so that bazan taba cutar da ke ko shi ba
bani da mafita jasmine dan Allah ki barni ki tafi gida kinji?
Kije ki kula min da kanina
Nikam na san haramtaccen son shi da ke zuciya na shi zai yi ajali na.
Jasmine dake kukan fitan rai gaba daya sai ta rasa me zata fara furtawa daga abubuwan da ke son fita abakin ta
Yau ne rana na farko da ta fara jin da zahida ba yar uwan ash bane da ta hakura mata ya aure ta.
Amma abun ba haka bane ,dukan su sai suka taru suna kuka kafin tace
Zata ce aunty ,nan cikin ta yayi wani irin murdawa
A hujajan ta fasa ihu amma sai ta kasa sake kafar zahidan
Tace innalihhi wa enna ilaihi rajiun wayyo Allah na ciki na.
Nan zahida ta soma dawowa senses din ta ta juyo da kyau ta na kallon jasmine din tana dan fincike kafar ta tuni jasmine ta sulale kasa ta riko cikin ta sosai tana kuka tana washhh washhh.
Sai ta sauko daga kan bridge din a hujajan tayo kanta
Tace lpya kuwa cikin ki ne ke ciwo? o.m.g some one help us tafada da karfi tana waige waige.
Ganin waje na dada yin shiru ya sa zahida kara rikicewa da alamun ciwon nakuda ne ya taso ma jasmine bazata ga ruwan sama na so ya tsanan ta.
Ta rasa meke mata dadi ga jasmine sai rolling take a kasa tana rike bayan ta maran ta gaba daya ta birkice
Anan ta jawo ta ajikin ta ta shiga calming din ta a hankali tana waige waige ko zasu samo taimako.
A gida kuma gaba daya Ashween ya daga masu jamal hankali cewan baiga zahida ba bare jasmine ga kuma letter da ya tsinta a dakin
Gaba daya sun duba ko ena har kasuwa ba su gansu ba.
Jummai dake gida ita ma sam ta kasa zama sai ta fito bakin gate
Anan ta tambaye mai gadi duk dama bata jin turancin su sosai amma shi ya gama fahimtar halin da suke ciki.
Wajen akwai security sosai don haka sai ya hada ta da number mai taxi din da ya dauki jasmine.
Bangaren su zahida kuwa jasmine na kuka zahida nayi duk hankalin zahidan ya tashi ta rasa yadda zatayi da ita.
Ana cikin haka sai ga wani taxi ya sauke wata tsohuwa a gigice ta tashi ta kirawo shi tasa jasmine aciki suka tafi asibiti sai sannu take jera mata.
Bayan an samu infomation din taxi nan su jamal suka zo su kuma wajen amma basu same su ba.
Ashween ya daura hannu akai yace shikenan tawa kare yau jasmine ina zata je tabar ni, tunanin sa kar dai jasmine ta fada a ruwan nan ne neman zahida
Don a nace masa nan ne suka taho ya kawo aransa kawai suicide zahida tayi niyyar aikatawa ma kanta
Suna cikin haka wayar sa tayi kara gashi dujlk ruwa ya musu duka alokacin ya soma saukowa da dan karfi
Sai a karo na biyu ya dauka nan zahida tace masa suna asibiti ya taho emargency.
Ba jira suka bar wajen su ukun su suka nufi asibiti sam ya kasa nitsuwa
Me zai kai jasmine asibiti a kirgen su dai yau cikin ta na wata 8 da sati biyu ne
Yana shiga kuwa ya samo har an sauya mata kaya zuwa labour room gaba daya ta kusa galabaita sai innalihhi take jero wa
Zahida ne kawai akanta tana rike da hannun ta tana kuka ,
Ya na isowa yayo kanta shima yace jasmine are you ok? Ena ne ke miki ciwo nan ma a birkice ya soma kwala ma doc kira gaba daya ya ruda wajen da tashin hankali
da kyar ya bari aka dan jira tayi labour da kanta
Da shike su kasashen waje miji yana da ikon tsayuwa akan matar sa lokacin da take labour har sai ta sauka .
Jamal ne ya rufe zahida da fada duk dama hankalin su a tashe yake ganin jasmine a haka.
Gaba daya sai ta rikice tace wallhy bazan kara ba.
Dama bana son na shiga rayuwan su shiyasa na yanke hukunci ,Allah dai yasa kar wani abu ya sami jasmine sanadiya ta.
Haka sukayi tsayuwan su a waiting room su uku.
Ashween yana ciki rike da hannuun ta ba irin sakalci da shagwaban da bata sake masa ba
ko su doctors din da basu jin hausa saida suka fahimci wani abun badon labour ba dadi ba da ba karamin dariya za'ayi wajen ba.
Tana kuka tana nishi tana magana gaba daya sai mutsinin sa take yi
Duk bai damu ba shikam ya rude sai calming dinta yake doc suna aikin su
Kafin wani 40 to 45 mints sai ga shi abun ya dada zafafa nan ta shiga juyi da kanta tana cewa yaya zan mutu ne?,nikam a cire min wannan zafin wayyo Allah na
Yace kiyi hakuri jasmine u will be fine,doc din ma suna taya shi amma ena a haka a haka sai da tasa shi ruwan hawaye daga nan tayi wani wawan yunkuro sai ta sunbudo masa baby daya na bin daya har guda biyu mace da namiji
Nan ma wani murmushin da ya gaurayu da hawayen farin ciki da tausayi ya bal bale sa.
Sai tayi shiru tana maida numfashi tana dada lafewa ajikin sa yana shafo ta yana sa mata albarka har aka gama kimtsa ta fes tare da babies din sa.
Tsaban kyaun halittar babies din sai da dukan wanda zuka karbi haihuwan suka dauki pics dinsu tare
kowa na musu son barka .
Bakin Ash ya kasa rufuwa gaba daya ya birkice da farin ciki,murmushi ne akan fuskan sa ya riko babies din amma hawayen yakasa daukewa musamman daya ke gani baby girl din sa tana mugun kama da twin sis din sa lailah sosai
Haka yan uwan sa suka rungume sa kowa na masa son barka
zahida ta riko babies din itama gaba daya sai taji kaunar su ya rufe ta har ta mance da damuwar ta .
Bayan kwana uku da haihuwan jasmine already mamy da su salma sun takura adawo musu da ita nigeria
don kamal kam ya riga ya taho iraq cikin babylon da safaffen washe gari ya same su.
Ranar da doc ya tabbatar masa jasmine da babies dinsa komai lpya ranar suka dawo abuja dukan su
Duk maitan son yaran sa haka ya kyale ma su zahida da su kamal enda kowa yake nuna nasa maitan son ma yaran.
A gidan ma mamy ke hidima sosai da jasmine
A nata shirye shiryen suna ma yara.
Ranar da Ashraf da zahida suka hadu ba karamin dariya sukayi ma juna ba saboda duk saida suka sha mamakin yadda rayuwa ta maida su.
Abun abun tausayi amma sai suka maida shi abun tsokana ma junan su
Shi yake debe mata kewa
Itama hakan bata jin dadi in baizo sunyi yar tsokanan da shi ba
Haka shakuwa ya fara ninkuwa tsakanin ashraf da zahida tun kafin suna suka dawo real friends
Na ban mamaki.
Tare suka hada nasu hidiman ma babies din su jasmine wanda aka basu inkiyan sunan ammy wato shahida da shaheed.amma a zahiri lailah ne da kamal jnr
Wanda ash already yake kiran ta da ammy, shima baby boy ya dawo wasu sukan ce shaheed wasu suna cewa jnr.
Kamal da zahida suka dawo rlshp din su normal duk da ma tana dan jin kunyar sa
Amma ana wasa da dariya ita ta fara cewa Ba zata kira shaheed junior ba don kar ya dawo black kamar ita da kamal.
Haka suka cigaba da rayuwan su komai na tafiya dai dai
Har aka yi suna cike da gata da hidima nagani na fada
Mamy gaba daya sai taji duniyan ya mata dadi sosai
ganin yanzu kowa acikin su ita yake duba a matsayin mahifiya musamman ma zahida da ta dawo best friend dn Ashraf
yanzu shi yake koya mata addinin ta da abubuwan da da chan ta mance da su a matsayin ta na musulma.
Ganin ya mallake hankali sosai ya sa abba ya bashi damarl ya sake rike musu tatallin arzikin su kamar da chan.
Bayan shekara guda zahida ta dada wankuwa alaman ta amshi qaddarar Allah daya sauya mata halittan ta
Ta koma soma sa kayan mutunci ta dawo musulma tana sallah tana azumi da sauran su.
Sai ta kwantar da hankalin ta tana juya harkokin business din ta tare da yan uwan ta cike da so da kauna da amanan juna .
Da shike yanzu akwai ashraf sai ta mance ma da wani feelings ma Ashween har tana scolding kanta akan shirmen data yi da chan tana rudin zuciyan ta.
Ba da dadewa ba aka soma shirye shiryen auren su da ashraf
Lokacin salma tana laulayin sabon ciki
Ahaka zahida taga uban gata da soyayya wajen su duka
Musamman mamy data bata kula irin na surka da na uwa
Har aka ci taro aka watse aka kai ma ashraf new wife dinsa wato zahrod.
*After 5 years*
Lokacin Labarin mutuwar madam hidayat a prison har ya soma gushewa
A Lokacin Jasmine ta kammala karatun ta har ta kama aiki karkashin arzikin mahaifin ta.
Sai ya kasance kusan kowani wata biyu ko uku in yara sukayi hutu sai an taho abuja don a hadu baki daya as family and friends.
Jummai da salma already suna da yaran su bibbiyu ,bayan Ash junior akwai baby girl jawahir na jumai kuma fatima
Zahida kuma ta haifi baby boy kabeer da kyar don daga nan saida aka cire mahaifan ta kwata kwata
ga cikin ya zo da albarka shi yayi sanadiyar kara fito da sirrin kyau dake cikin sabon salon halittar ta
Shikuma aahraf yanzu an samu yana amfani da eye glasses suna rayuwar su mai dadi mai tsafta.
Frndship din iyayen ya koma kan yayan wato Kamal Jnr da yayan sa Ashween jnr wanda aka kaisu karatun su kasar waje under care na uncle dinsu jamal.
Anan dai jasmine ke fama da laulayin wani sabon ciki ga baby boy din da ta haifa mai suna oumran bayan twins a hannun mamy tana kula da shi.
Haka rayuwa ta cigaba musu cikin jin dadi, bunkasar arziki ,soyayya, fahimtar juna,amana da yarda da kyakkyawan zumunci.happy
One big happy family.
*Wassalamu alaikum masoya na Ayafe ni ayafe ni,in na bata rai wani sanadiyar wannan littafi ayi hakuri da ni*
'''Na gode, nagode wanda suka biyoni har wannan lokaci Allah ya muku albarka ya kare ku daga sharri ya sada ku da alkhairi ya baku ladan karfafa min gwiwa har na kammala wannan littafi a saukake cikin jin dadi kaunar ku da kulawar ku.
Jazakhallahu khairan'''
*SURAYYAHMS ke muku fatan alkhairi sai mun hade a littafi na na gaba mai suna:*
*🌺SAKAMAKO🌺 not anytime soon amma zan gaya muku kafin na soma rubuta shi NAGODE*
~Im gonna miss u fans~ 😭😭😭
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top