73

*⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*

💔
    
   *SO MAKAMIN CUTA*
       _'the sword of evil love'_

_Story and  written by_
  *SURAYYAHMS*🔥
    

*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.


*PLS RESEND UR MESSAGES wallhy banda chat historyn kowa yanzu  kuma nafara ganin sakonni kala kala kar kuce ban kula ba I LOST MY CHATs*

🎂🎂🎂🎂🎂

   +1 is *MEELAT A.H.K*
May Allah bless you as u add another year to ur life.
Wllnp 💋❤

🎂🎂🎂🎂🎂

*Page▶73*



Ashween tsaban damuwar dake cikin ransa ranar a kan titi ya kwana cikin motar sa
Ko bacci bai samu yayi mai kyau ba.

Cikin haka kiran kamal ya shigo A firgice ya dauki wayar bai ma duba ba yace hello:: jasmine ,jasm....pls..
Kamal yayi saurin daga murya yana cewa aash pls relax dan ya dawo hayyacin sa

Sai ya lumshe ido cikin tsanani yace kamal, jasmine ta tafi ta barni tun jiya bangan ta ba
Kamal yace i know ,calm down ash,
Abunda ya sa ma na kira ka kenan
Yanzu salma ta fada min a wajen ta jasmine take a abuja.

Yayi wani sauke ajiyan zuciya yace alhamdulli
Kaga, bari naje na same ta inyaso zamuyi magana anjima bye.ya katse wayar bai jira ba

A guje ya bar kan titi ya shirya a gaggauce ya tafi abuja.

Jasmine kuwa tunda suka shiga ciki mamy ke shan cikin ta akan irin zaman da sukayi da ash da zahida...

Sosai abun ya taba zuciyan mamy don kusan kullum tana kiran sa taji ya suke sai yace mata lpya lau.tace wato ashe karya yake min? Ta tabe baki ta jinjina

Itama jasmine din bata barta ba sai da ta mata fada sosai na boye mata gaskiyan lamarin har saida aka kai ga haka.

Nan ta sa mai aiki ta kaita site din ta na da ,gashi sam ta boye halin da take ciki na ciwon ciki.

Sai da Ta shiga room din ta ta kimtsa tsaf
Ta kwanta ,nan ne ta shiga kukan zuci ta rasa me ke mata dadi a duniya baki daya.

Tana tsoron mamy ta san ta zubda ciki sannan ita kanta tasan tana bukatar kulawa

Karfe 10 saura ashween ya iso abuja
Baiyi kasa a gwiwa ba ya je gidan su salma direct.

Bayan ya gaida umma da jiki ya fita waje ya tsaya a farfajiyan gida
A ganin sa koda zasuyi wani rikici da jasmine kar su tada mutanen gidan hankali

Da kyar salma ta ajiye call din da suke yi da kamal don sosai ya tsara mata yadda zatayi maganan da ashweeen har ya fahimce ta..

  Taci kuka sosai abun da yafi damun ta zubda cikin da kawarta tayi, a ganin ta to shi jariri mai laifin sa?
Haka dai ta daure ta fito tsaye ta hange sa yana jeka ka dawo ya kasa zama.

Tace sannu da zuwa yaya ash,
Murya kalar damuwa Yace salma pls ena jasmine?
Sai tayi murmushin karfin hali tace zauna nan tana zuwa yaya

Nan ne ya dan rusuna suka zauna ahakan ma sai leke yake yi ,
Sai tayi boyayyen ajiyan zuciya
Tace yaya,?

Ya dago ya kalle ta,

Tace kayi hakuri dan Allah ka kwantar da hankalin ka,a duniyan nan tamu ni mai laifi ne,kaima kuma haka ne, sannan babu wanda yafi karfin kuskure a rayuwar sa,

Yace haka ne salma.

  Tace yay jasmine bata gidan nan,
Amma tana garin nan..

Bai bari ta sake magana ba A daburce yace a garin nan a ena kenan
Kinsan wajen dan Allah kimin kwatance naje mana

Nan ne ta fashe da kuka sosai. Dan dolen sa ba don yana good state of mind ba ya zauna ya shiga bata baki duk da baisan meyasa ta fara kukan ba

Anan ta cije ta bashi labari kaf abunda ya afku tsakanin ta da jasmine jiya zuwa yau da asubah

Yayi shiruuu Har wani sosa kansa yayi tsaban takaicin dake bin hanyoyin jinin sa
Gaba daya sai yaji kamar an tsaga zuciyan sa dan zafi da ciwo
Yana so yayi ihu ya ce makansa  karya ne jasmine bata kashe masa dansa ba amma sai ya danne zuciyan nasa...ya sun kuyar da kansa kasa

Nan Salma ta shiga bashi hakuri ,jikin sa yayi sanyi ya kuma mutu zuciyan sa sai ta karaya
A raunane yace, bakomai salma ki daina kuka kema kinji
Allahn da ya bamu kuma ya amshe shi zai sake bamu wani
I have to go and see her bansan jasmine tayi fushi har haka ba
Yanzu Nasan tana gida barin je  kawai salma. u take care ok?
Ta amsa murya a sanyaye tana binsa da ido
Tausayin sa ya gama balbale ta tasan dauriya ne irin na maza yayi har ya ke iya furta wannan kalamai

Yana tafiya har Wani bugu zuciyan sa keyi take ya soma hawaye shikadai
Har ya  kai kusa da kofar gidan mamy bai dena ba idon sun gauraya sunyi jajir.

To amma Yasan in yayi garaje bazai cimma burin sa ba ,don yana so ko yaya ne jasmine ta bashi dama ya fada mata gaskiyar wacece zahida awajen sa.

Ya kudira yau din sai ya gaya mata sannan ya bata hakura ko zai samu sauki ma zuciyan sa.

Anan bakin gate yai horn aka bude ya shiga ciki ya tsaya
Mai gadi ya aika akayi magana da jasmine din

Da shike sakon yazo mata half, rabi da rabi, kawai ance madam ana kiran ki, bata san ko waye bane kawai ta sa hijabi fito falo ba kowa tabi dakin mamy nan ma shiru alaman tana wanka
Sai ta dawo ta leko ta waje..duk tunanin ta ko ma salma ne.

Bata ganshi ba amma shi ya ganta da sauri ya karaso ya damke hannun bazata ta ya jawo ta gefen

  Jin shi din ne ya sa ta fashe da kuka tace ka kyale ni"ni ka sake ni

Cikin firgici da tashin hankali ya juyo ta tare da dan jijjiga ta yace why?jasmine Meyasa zaki kashe babyn mu ..

Cikin kuka da kokawar kwace kanta tace ka sake ni an kashe din.
Just leave me alone

Ena dai Danka ne damuwar ka ?
Ai kaji ance na zubar da mistake din naka ko? to ai
Magana ya kare saura ka fice kaje chan kayi rayuwar ka da wacce kake so.

Shi duk wannan ba damuwar sa bane cikin dauriya yace jasmine,please let me xplain give me a chance  dan Allah ko 5 mint ne,
I think u shud know what happen but pls ki nitsu ki saurare ni

Ta fincike hannum ta daga nashi tace banayi,
i hate u,
Ni Bana bukatan wani xplanations dinka,its over.
Sai yayi shiru yana kan kamo hannun ta tana ficikewa
Ta soma hawaye tace ai
auren alkwari ne dama is not ur fault

Na fahimce ka U just took advantage of that to fool me kana nuna min ka damu da ni na karya just to used me don samun biyan bukatan ka.

And u know whats worst?Dama tunda  nice nake son ka, takai masa duka kan kirji tace
Im so stupid in love with u, ta kuma ja sheshekar kuka tace but its over now ai kayi ma kanka zabi ni ba komai bane a wajen ka.

Alkwarin ammy is no longer there tsakanin mu
To da shi ma ya na kare a hannun girfrnd din naka bare yanzu babu.
And u still expect me na rike cikin ka? The bigest mistake of ur life ,kan fuskar sa tace u can
Go to hell na zubar din.
Sai ta fashe da kuka mai ratsa zuciya jikin har ta na rawa..

Shikam Duk ya rikice ya rasa ya zaiyi mata, burin sa kawai ta nitsu ko da kadan ne ya fada mata gaskiyan lamarin sa

Hawaye sun gama wanke fuskan sa bai motsa ba ya dada kamo ta kusa da shi yace"kiyi hakuri im wrong jasmine nasan bana miki adalci
Amma Na roke ki just listen to me once kiji abunda zan fada miki mana kiyi hakuri dan Allah.

Cikin masifa Tace bazan ji, nace ka kyale ni ko

Ya cigaba yana kakkamo ta tana fizgewa tana dukan hannun sa da iya karfin ta cikin kuka,

Can ya jawo ta jikin sa ya matso ta yace jasmine na amince kimin duk wani hukunci bayan kin saurare kar ki azabtar da ni haka.
pls just  1 last chance ki saurare ni

Still Tace no, kawai kyale ni har na mutu bazan saurare ka ba
mayaudari,maci amana kawai.mugu ta karashe cikin kuka

Ganin in yabi na rartashi abun bazai kare ba sai yayi kokarin jan ta da karfi zuwa motar sa don su bar gidan ko zata saurare shi a hakan

Yana kamo hannun ta tsala ihu tana cewa ya sake ta,ita bazata bishi ko ena ba.

Cikin haka suka ji ance me nake gani haka?
Mamy na kara sowa ta kuma cewa Ka sake ta ne ko sai nazo na saba maka?

A Lokacin ashween ya gama daburcewa shika dai yasan abunda ke masa zafi aran sa

Jasmine ko sai fiffincikewa take a hannun sa shikuma  fir yaki sake ta

A fusace mamy ta kara so ta bangaje hannun sa ta ja jasmine gefe tana kallon sa sai tace" ashween na tambaye ka mana?

Ya sunkuyar da kai kasa yayi shiru baice komai ba

A raunane Cikin bacin rai Mamy tace da gaske ne tulin lokacin nan da ku kayi aure akwai wata yar iskan yarinya agidan ka tare da jasmine?

Nan ma Yayi shiru baice komai ba.

Cikin tsawa tace bana son silence just answer me"

Hawaye ne sabbi taf kan fuskan sa ya dago a sanyaye yace haka ne.

Tayo murmushin takaici tace, kuma  kace zaka aure ta ko?

Cikin dauriya yace eh nafadi hakan mamy amma..tayi saurin dakatar da shi tace
Look young man  dama abun dana ke so naji kenan da ga bakin ka ,
Ga hanya ka fice min a gida na dis minute
Kar ka dawo min nan sai da takardan sakin jasmine.

A razane ya dago ya kalleta dat minute ya zube kasa kan gwiwar sa yace mamy na rokeki kiyi hakuri dan Allah ki saurare ne ,pls let me explain kar ki raba ni da jasmine.
Ta masa shiru tama kau da kai
Kuka sosai ya fashe da shi har yana kamo kafan ta amma tana shiru sai hawan diri take zuciyan ta ma mata zafi da balbalin masifa

  Chan ta juya ta kalli jasmine din dake numfashi sama sama tana kuka tace ke wuce ki shiga ciki
Ta juya ta kalle sa shikuma tace in kaga dama kayi ta zama anan ni dai naga ya maka takardan saki kadai zai sake hada ni da kai.

Ya mike tsaye dan harga Allah yanzu kam  he cant bear d pain anymore

Ganin jasmine ta juya zata shige ciki ya sa yayi wani wawan yunkuri ya chakumo ta jikin sa.

Duk jikin sa rawa yake har hancin sa yayi ja yace  mata kar ka tafi jasmine pls ki saurare ni ,
I truly love you, in kika barni ya zanyi da rayuwa ta, i cant just live witout u, pls listen,all i want is just 1 chance dan Allah,dan Allah kar kimin wannan hukuncin.

Ta bishi da kallin tausayi For the first time kalman i love u ya fito a bakin sa
Tabbas tasan kuma da gaske ne don a lokacin tasan yanayin yaudara ko wasa ba zai shigo ba.

Amma sai ta kasa cewa komai tana kallon sa yana mata kuka kamar karamin yaro yana maimaita kalma daya tayi hakuri ta saurare shi.

Abun duk ya ishi mamy, cikin tsawa tace bazaki wuce ciki ba ko sai na zo wajen ?
Nan ta shiga ture sa a hankali cikin karfin hali amma yaki ya matsa jikin ta
Har sai da mamyn ta zo da kanta ta janye hannun ta da karfi daga nashi,

Firgici ya somayi yana fizgeewa a zuciye yana cewa jasmine i love you, pls don't leave me give me a chance na roke ki pls dont leave .dan Allah dan Allah.

Jasmine na so ta dawo gare shi amma sam tsoro ya hanata tantance ko gaskiyan hakan takeji aranta ko tausayin sa ne kawai.

Mamy ta rirriko shi amma sam yaki sai ya shiga kokuwa ya birkice mata zai bi bayan jasmine
Cikin azama ta tallafo sa ta wanka masa mari mai sauti.

A hatsale ta juya tace ke kuma ki bace min anan wajen kafin na taka ki

Duk da ma zuciyan ta ya karaya sosai da halin da ta ganshi a ciki da gudu ta juya ta shige ciki tana kuka

Ya dafe kuncin sa gaban mamy yana hawaye  yayi shiru bai sake magana ba
  Gaban shi ta tsaya tace "ka bani mamaki ashween
Sai yanzu ne zaka zo nan kana min wani hauka?
Sa 'ar ka daya da ban zo har gida na samu ita tababbiyar budirwan naka ba wallhy kuwa da sai kasan wacece hadiza.

Ashe baka da imani?
Marainiyar Allah amanar wacce ta zame maka uwa da uba a duniya ?
Ka ci amanar kyautatawa kaci amanan yarda,kuma kaci amanan shahida,

Nan ya dago da kyar ya kalli mamy yace ,kiyi hakuri ki daina fadan haka mamy wallhy ena son jasmine
Ban taba yin wani abu don na cutar da ita ba belive me..
Na roke ki Dan Allah ki saurare kiji mai zan fada

Tace kayi min shiru,to me zaka fada din da baka fada gaban shahida ba kafin ta mutu
Ai sai kace mana kaifa bazaka iya rike mana ita ba kana da wanda tafi mu daraja awajen ka ita zaka aura dole,meye ma a ciki
Ga na Allah dayawa ai kasani jasmine is a woman of all standard,ba zatayi kwantai ba kwanan nan kuwa zaka ji na aurar da ita..
amma kam bazan taba bari karamar yarinya marainiya ta zauna cikin wannan bakar wahala da kunci da kake sata ba kayi karya.tana nan gidan
Sai Kaje chan ka zauna da wanda kake so din.

Ya rusuna kasa kan gwaiwar sa  cikin kukan yace mamy kiyi hakuri mana,nasan nayi laifi
Bata bari ya gama ba
Sai ta fashe da kuka ""tace mutuwa mai tona asiri. mai bayyana hali,ai dama sai baka raye zaka san waye asalin masoyin ka na gaskiya

Lokacin ashween ya kasa motsi idon sa na kasa sun dena kasa ruwan hawaye sai yaji mummunan ajijiya na deban sa

Mamy naci gana da  kuka tana kan cewa
Shahida har kika mutu kina alfahari da wanda baki isa da shi ba,butulu ,daman naganin ido kawai ya miki soyayyar ..gashi yau yana neman taiyyara rayuwar yarki kwalli daya a duniya akan wata ya mace na daban.
Ta daka masa wani tsawan tace Just get out of my site,ni bana son ganin ka,.. kaje chan dama bamu da wani dangi da kai, wanda na hada yau ma na raba..

Kuma kasani The next time da zamu sake haduwa da kai takardan sakin yata zaka bani ta juya a fusace ta barshi a daskare a wajen

Tun kan mamy ta shigo jasmine tayi saurin barin enda ta labe yana jinsu tayi dakin ta da gudu ta fada kan gado ta shiga wani sabon kukan.

Ashween yakai minti 20 sannan ya tashi a tsaye kansa a kasa bai dago ba hawaye nakan bin kuncin sa.
Da kyar yayi ajiyan zazzafan numfashi ya juya a sanyaye ya nufi motar sa

Kuka yake yi yana tuki a hankali kamar hannun sa bai taba kan stiring, gaba daya zazzabi sai ya rufe sa kansa na bugawa kamar zai haukace haka yake ji

Gidan ammyn ya nifa
Ya buga horn aka bude masa gate.

Bai ko iya amsa gaisuwan kowa  daga ma'aikatan ba ya ajiye motar ya fito a rikice

hannun sa a akai ua rike tsaban bugun daya keji akansan yana bari yana sauri har bai rufe motar bama ya shiga tsala ihun kiran ammy,

Da karfi yake kirar kamar wanda akace masa tana ciki kuma zata amsa shi

Kukan ya ki fitowa sai hawaye gaba daya muryan sa ya dishe sai ruda waje yake yana neman ta tare da kiran sunan ta.

Sama ya haura da gudu site din ta tun kafin ya bude kofar dakin ta yake bugawa a zafafe yana  kan cewa ammy, ammy......




😟😟😟.




*surriem*

Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top