70
*⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Page▶70*
Ba wani bata lokaci zahida ta kai ma saminu kudin aikin sa in cash,
Ya sha mamaki sosai sannan yayi murnan ganin haka.
Tana tsaye a kansa ta daure fuska tana yatsine
Tace oya" my own part of the deal "yanzu nake so ka fada min kanun labarai
Ya lashe baki yana bin ta da wani irin shu'umin smiles yace kai da Allah kin cika gaggawa
Zauna nan ya mata nuni da gafen gadon sa
Anan ya sa seriious face ya kauda wasa ya dube ta
Yace zahida abdul fatah rod"
Tace yes saminu.
Ki nitsu kiji abunda zan fada miki yanzu in ba haka ba ki sani kece da asarar duniya da lahira
Tace hold on,
Kawai kafada min abu this is a deal ba family meeting mu keyi ba sannan ena so ana hada min da tangible proofs ta calla masa harara
Yayi yar dariya yace kar ki raina ni zahrod"don zan iya maida miki kudin ki kuma na kore ki so just shut up and listen silly girl..
Ta sani sarai zai iya sai ta ja tsaki ta kau da kai ba tace uffan ba
Yace ena so komai ya tafi mana dai dai ne yarda bazaki fada tarkon uwarki hidayat ba, amma in kika min taurin kai ya dage kafadar sa yace is all up to u,
Ni ena da manya manyan makaman da zan yaki hidayat rod so bana shayin ta.
Ta juyo ta kalle sa tace " pls enough of all dis naji
Na fahimta waccece hrod ?
Yace ba daganan zamu fara ba sai ya dauko wasu files a kasan wani tsohon carpet ya zuba mata su agaban ta
Nan ya bude daya bayan daya ya shiga nuna mata arzikin su gaba daya komai da komai yadda mum din su ke monitoring din komai na gidan,,sai yace kinga plantation din nan shine yake da babban kashi na tattalin arxikin mahaifin ku da ya rage,
Gashi ba naku bane n yan biyu ne da suka mutu,
Tace na san da wannan
Yace good,
Ya sake dauko wani file ya baje mata su a kasa ya nuna mata dumbin arxikin da Hrod ta mallaka a duniya.
Sannan yace H yana nufin hanan hernandaz rodriquez.
Zahida tace ok Hanan, wacece ita ? Kana nufin itama rod ce amma arzikin ta baya cikin na mu,but how comes ita kadai take da wannan
Ya ce relax, ai wannan dumbin arxikin da kike gani ba na wani bane naki ne ,infact ke ce wannan Hrod din da kike nema a yanzu
Ta tsaya ta dake ta dan yi shock na seconds biyi sannan ta tuntsire da wata mahaukaciyar dariya mai cike da mamakin
cikin dariya tana cewa ka raina min wayo saminu..u think im mad? fuck u, you bastard.
Nan shima yayi murmushi " sai ya dube ta da dan serious look yace wacece mahaifiyar ki ta asali zahida ? Tell me pls
Sai chak dariya ta yanke ta tsaya kallon sa irin me kake nufi
Yace answer me ,cikin tsawa daa daure fuska ba alaman wasa
Tace ,i dont know,mum hidayat tace tun ena ciki ta rasu and har yau bantaba ganin hoton ta ba
Bai ce komai ba ya dauko wani envelope ya mika mata.
Nan ta soma ganin tsoffin pics ,na hanan tun tana modelling har na auren su da rod kaf ta gani,
Take taji hawaye na so ya zubo for the first time taji son asalin uwar ta ya mamaye zuciyan ta,
shiko saminu bai bari abun yayi sanyi ba
ya shiga bata tarihin komai da komai abu daya bai rage ba, har da cewa mata ai rayuwar ki a gwalba yake
Kina ganin Wai hidayat tana son ki ne toh bata bar uwar ta ba bare yayan ta na cikin ta bare kuma yar wata
Baku sam waye uwarku ba ne shyasa ,mata fe wanda duniya kawai ta sani da son zuciya da mugunta
Kinji waye hrod sannan kinji dumbin arzikin da yake nanike da destinyn ki ake so a miki yankan baya.
Yana maganan ne amma
Zahida kam lokacin ta daskare awajen kamar wanda jinin ta ya tsaya,waje daya idon ta ke kallo notin din brain Dinta suna kan kuncewa
Ta tashi a tsaye cikin firgici ta dada duba komai taga ehhh fa gaskiya ne babu yadda zatayi ta karyata zancen nan
Ta lumshe ido cikin dacin rai a ranta tace da wani ne ya gaya mata zata ce karya akayi ma mrs hidayat ba zata mata haka
Girgiza kai take tana huci hannun ta na bari kamar mai jin sanyi
Saminu yace im sory this is part of the deal dole na fada miki gaskiya kenan..
Bata jira ya sake magana ba ta dafe kirjin ta sai ta sulale kasa sumammiya
Ba yabo ba fallasa ya debo ruwa ya watsa mata ,ya kuma tsaya mata
Hakan ma da kyar ta farfado, sai ta fashe da kukan tashin hankali
Duk da zuciyan sa a bushe yake amma sai ya dan tausaya mata
Cikin rarrashi anan har ya lallaba yayi sex da ita.
Bacci mai nauyi tayi a gefen sa washe gari ta mike da wani azababen ciwon kai.
Gani tayi ba kowa ga jikin ta duk yayi tsami ko ena ya jigata,
Tana kai hannun zata zare bargon wani letter ya fado kasa
A hujajan ta dauka ta bude ta shiga dubawa,
Saminu ne ya rubuta mata,shawarwari akan yadda zata tinkari abun
Ya mata nuni da in har tana son ta kwace dukiyar ta shi zai taimaka mata suyi komai cikin siirri ta karbi cikakken yancin ta a wajen hidayat ,
iya saukin da ya mata shine yace ba zai sake karban kudin ta ba amma zata na bashi sex kamar yadda sukayi tun a farko,
Duk da ma taji dadin abun don dama shiri take taje ta cinna ma gidan su wuta ta kona mrs hidayat da ranta a ciki ta huce.
Amma ganin in ta biye zuciya karshen ta zatayi biyu babu sai ta hakura ta dauko shawaran saminun
Da kyar ta tashi ta shirya har yanzu abubuwa na cinta arai sosai
Kuka tayi ba adadi tace ashe makashin ka yana nan tare da kai? She ruined my life ta kashe min uwa and now hakki na zata karbe?
Wallahy bazan iya zama inuwa daya da ita ba dole na tafi na bar garin nan inyaso idan muka sake hada plan da saminu zan dawo na cigaba da aiki na akanta sai naga bayan ta.
Ta yi dan karamin sight relieve tace i cant live with dis monster don zan iya kashe ta na huta azzaluma..
Ranar gaba daya zahida bata bari sun hadu ba sai ta zauna wani hotel ita daya , mrs rod taci kiran ta tana gani bata dauka ba
Duk tabi ta shiga damuwa don kwana biyu take ganin zahida bata cika kwana a waje ba
Tsaf zahida ta shirya duk da ma ranar gaba daya a dull din ta take ko kyayakywan murmushi bata iya yi
Sai da ta tabbata na kowa gidan ta shigo Ba bata lokaci ta tattatara kayan ta duka a sace ta bar gidan ba wanda ya sani
Tana cikinn jirgin ma tana kuka, duniya ya mata zafi sosai
Cikin ranta tace" i just lost evrything ba family,no friends,gashi ni kenan babu wanda yake so na na gaskiya a duniya? Babu mahaifina
An kashe min mahaifiya ta shine take neman raba ni da ashween?
No, ai na gwammaci na zauna da shi har na mutu ena saukar masa dakai tunda naga shi kadai ya san mutunci na a duniyan nan koma wani irin laifi na masa ,
Ashween shine masoyi na na gaskiya da amana cos he neva lives me duk munin hali na.
Yau ko zanje ya dinga kunna min wuta ne a jiki na na amince da na zauna da muguwa azzaulamar matan nan.
Cikin wannna halin ta isa yola.
Ko kafin ta isa gidan ma tuni wani zazzafan zazzAbi ya sake rufe ta.
Bacci kawai take yi in ta shi ta sha giya ta sake komawa aikin kenan sai ta dawo bata damu da kowa ba.
Har tsawon kwana ukun ana yau su jasmine zasu dawo,
Shima ashween yau ne yayi niyyar fada ma jasmine komai akan zahida in suka koma gida
Don sosai jasmine ta warware ta samu sauki.
Jirgin karfe 9 na safe ya dawo da su nigeria..
Yau da aka sanar ma zahida ash zai dawo sai ta shirya tsaf din har ta zube cikin kwana ukun fuskan ta ya lotse kadan alaman ba adai dai take
ba.
Haka tayi zaman diris tana jira ya shigo gidan ta samu wanda zatayi sharing worries dinta da shi ko zata samu sauki saukin abun aranta.
Kullum wutan daukan fansa ke huruwa aranta gashi ta kasa daga waya tayi magana da madam hidayat gani take zata iya kwaba komai intaji muryan ta.
Tun a hanya doc yake kiran Ashween akan ya kawo masa medical history na cikin jasmine
Komai da komai kamar yadda ya bukata.
Don yana so dama yayi employing home nurse wanda zata na zuwa jofa jifa tana kula masa da lpyar su.
Wani sabon kwanciyar hankali jasmine take ji musamman da taga yana nuna kulawar sa kanta sosai har da kari.
Sai dai ta matsu taji meye yace zai fada mata in sun zo gida.
Don tun jiya da dadddare yake maimaita mata akwai muhimmin maganan da zasuyi da ita.
Suna isa gida Baibi ta kan kowa ba yayi sauri ya sake ficewa don yayi muhimman baki a office din sa,ya ce ma jasmine ta huta
In yadawo zasuyi maganan
Anan dakin ta kwanta tana hutawa cikeda tunanin lovely memories din da sukayi sharing da shi cikin kwanakin
A hankali take shafa cikin ta tana lumshe ido cikin godiyar Allah da kaunar mijin ta
Yana fita da mota a gidan nan zahida ta farga ta sauko da gudu don ta tare sa ta ko don ma ta gwada masa ai ta dawo gidan amma da shikd sauri yake sai bai ganta ba.
Anan ta tsaya ta dan ciza yatsa wani abun yace mata ki shiga kawai ki jira shi ai zai dawo gidan.
Tana kaiwa one step taji an sake bude gate
Juyowa tayo taga wani motar ne daban ya shigo sai ta tsaya
Doc ne ya fito, tana kallon sa har ya karaso sai suka gaisa
Yace madam na zo ganin oga ashween ne.
Tace oh ai yanzu ya fita.i think he's in a rush
Lpya kuwa?
Doc yace lpya lau dama na kawo masa files din dayayi requeasting ne na medical history
Bata bari ya karasa ba tace ok ,bani na ajiye masa ai nice matar gidan
Shi dai doc baiga kamar ta da pasport din jasmine ba amma sai ya mika mata ya juya abun sa ya fice
Dakin ta ta nufa straight da shi da har zata ajiye ta fada wanka ,sai ta dawo ta dauka
Ita kanta bata san meya sa ta bude ba, ba ta jira komai ba sai ta soma karantawa a nitse
Gani tayi, sunan jasmine da nashi an cike su ga pasport din ta a manne
Ashween As father da jasmine mother na unborn baby 6weeks old
Sannan ta karanta komai information daya biyo baya Har da date in haihuwa kaf ta gani..
Kafim ta gama dama ta soma diga da hawayen hannun ta na karkarwa
Kanta ta rike,tana jin wani mutsa mutsan hauka na hargowan subuce mata,
Ta kalli gabar ta kalli yamma a haukace Tayi wani irin firo da abun akasa ta channa wani firgitaccen ihu ta dire kasa tana birgima kamar zarrariya.
Cikin bala'in kunan rai ta ce ""Ash ka cuce ni,ma yaudari yau sai na tarwatsa ka
Ta sha numfashi mai zafi kirjin ta na dagowa sama sama
Ta mike tsaye tana zare horrible and furious eyes din ta tace :Yau sai na nuna maka ni ba kanwar lasa bane Ashween.
Da sauri ta fito fuuuuhhh kamar zata tashi sama zuciyan ta ya kafe tana cewa yau kowa zai san wacece zahida a gidan nan,kowa sai ya dandani azaba yau bazan kyale uban kowa ba a gidan nan......
*nikam bana nan ooo🤷🏼♀🏃♀🏃♀🏃♀*
*FILIN NAZARI*
*nace ba,amma fans ya kuke ganin ashween zai kare kansa da jasmine a hannun zahida after dis tangible proof ?wai shin in akace ya tona asirin kansa wa zahida agaban jasmine,.. jasmine ta tsira kuwa?*
*To inya ki tonawa ita matar sa ce har ila yau wani hukunci jasmine zata dauka musamman da baisamu dama ya sanar da ita wacece zahida ba?🤔🤔🤔*
*surriem*
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top