55
*⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Page▶55*
Kusan mintina 20 suna zaune sai soyayar su suke faman sha tana kan zuba masa rigima gashi dama sunyi mugun missing juna a dan kwanaki da suka wuce suna fada.
Su biyu ne a dakin amma kamar ba su nan don ciki ciki suke maganan su kamar wani zaiji su
Ashween gaba daya ya wani bada hankalin sa kamar yana deban lectures tana rike da hannun sa shikuma ya dan tallafo kansa daf fuskn su na kallon juna
Yayi nisa bai jin komai ji yayi ta dan tsame hannun ta cikin nashi da dan sauri ta juyo tana kallon bakin kofa
Ido hudu tayi da karime dake bin zahida da tray din abinci,
dama a gidan kowa da yadda yayi speacilising a fannin girki,
Ita karime ba irin counry food da bata iya ba har dana gargajiya ita oe dafa musu in bukata ta taso
don har catering clases ashween ya sata lokacin farkon zuwan ta gidan duk dama bai cika zama ba
ita kuma cook nana ta san kan continental dishes da kayan kwamulashe amma sai dai bata da hayaniya sosai kasan cewar ta tadan manyan ta kadan kuma bazaura ce.
Ashween Bai juya ba yana zaune daf da jsamine ,har zahidan ta iso tayi tsaye a kansa .
Baby ga break fast din,
Yace ok, nan karime ta ajiye gaban sa akasa tayi saurin ficewa ta basu guri
Bai jira ba ya shiga budewa yana gani ba laifi pepper chicken ne wanda yaji komai da komai gwanin sha' awa sai akayi dan french mosaic na breadi wanda yaji koyi sai tea wanda aka hado masa kayan qamshi, mint da kayan yaji,
Wai a hakan duk sun kure a daka ne wajen girkin don muddin jasmine taci zata samu qwari ta warke.
karime ce tabi ta ruda zahidan tun a kitchen tace mata ai sanyi ne ke damun jasmine shine take barbaran namiji ,
sabida haka Ta san maganin ta yanzu zata warware in aka hado mata breakfast mai kayan yaji yaji..
Jasmine Kallon abinci tayi sai ma taji ya fice mata akai, don tasan bata bukatar wani abu daga wajen su biyu har cikin ranta.
Ya kalle ta tare da kashe muryan da baisan ma yayi ba yace 'oya tashi haka food is ready,ya dan zare mata ido yace
Kar kice min kuma ba zaki ci..
Tayi shiru ta shashantar da fuska
Tana son tayi magana amma sai ta kasa yi
Tuni zahida ke aiko mata bomabaman harara
Ita dai Tayi musu tsayuwan babakere ne tana jiran taga me zai faru
Ganin ya nace sai taci ya sata dan dole ta amince zata tashi da kanta taci
Ai kamar da wasa jasmine tana danyin yunkuri zata mike ta sake wani uban kara sai da dukan su suka farga suka kalle ta
Zahida tace lpyar ki kuwa jasmine?
Ta shagwabe ko ta kula ta ta dube sa da fuskan kuka tace yaya ni zafi nake ji bazan iya tashi ba Allah..
Sai da yaji wani dum a ransa yace o.m.g yau jasmine zata kunna min wutar fitinan anan wajen kenan
Sai yayi saurin waskewa cikin kulawa ya ce sannu,sorry.. sannu kinji,
Zahida ta danyi tsuka ta kau da kai sai can tace baby wai nikam faduwa tayi ne? Naji tana cewa zafi take ji meye ke mata zafin?
Dama Zuciyan sa sam ba a kwance yake da presncw din zahidan ba ba don yasan inba sakalci irin natan ba ma yadda jasmine ke narke masa tana shagwaba yaci ace ta dago wani abun.
amma sai Ya mata shiru bai amsa tambayar nata ba can kasan makoshi yace eh
Ya cigaba da hidiman sa da jasmine" C'mon ya kamata kici abincin nan if not zan kai ki asake miki allura fa
Ta make kafadar ta ta wani narke tana karairaya murya "yaya ai bazan iya tashi bane..akwai zafiiiii tanayi tana shagwabe fuska tana satan kallon zahida
da tuni take cikin rudanin amsar nashi
Yace mata eh kawai...,amma bata san na wani tambayar tan guda daya ba ne ya amsa"shin faduwa jasmine tayi ne ko wani ciwo ne ke mata zafi wanda ita bata ma ganshi ba.
ganin bata lokaci ne wannan muhawarar a zuciyan ta sai ta hakura ta Kada kai Ta dan tabe baki ta sake kura musu ido tana jin sa
Yace ok relax ni zan iya ai, as long as zaki ci abin ci, nan ya shiga serving abinci tayi kifi kifi tana wurga ma zahidan kallo
Wacce tuni hankalin ta ya koma kan ashween dake faman aikin hada abincin a kasa kamar ba shi ba
Zahida Ta rasa meke mata dadi aranta duk sai taji ta daburce ta kasa kamo setin tashan draman da akeyi agabn ta ,
a ranta tace wai ni meyey ma'anan wannan rayuwar yarinya tabi ta zame min kashin kifi a wuya? Yar uwa mai kamr kishiya, amma baby bai gaya min sun shaku haka ba ai, ji duk ta gama kalmashe zuciyan sa da sakarcin banza
Munafuka kawai, ai ena nan bana motsawa daga nan ,
Yar iska jarababbiya ai tunda bai taba jiki na ba ba jikin wata shegiyar mace da zai taba eheh..
Ta kuma karashe maganan tare da dago kai tana bin jasmine din da wani mugun ido,
Jasmine da ita ma ta gama dura mata buhun zagi a ranta tace aiyau ba daga kafa wallahy sai dai ki haukace babu enda zaije haka nima ena nanike da shi anan,wawiya karuwa kawai.im first, yarinya na miki nisa kuma sai kin gane kuran ki a gidan nan muzuba
Dai dai nan ya dago kai lokacin duk sun kammala maganan zucin su yace ma jasmine shall we?
Zahida dake magana kasa kasa tace kut man uba , shall we what?me za ayi kenan.?chab di
Jasmine kuwa ta gyada kai kamar wata salihar kyanwa tace ehm, sai tayi saurin mika masa hannu ta bishi da wani killer smiles alaman ya dago ta
Shikan sa baisan lokacin dayayi complying ba fuskan sa cike da kaunar ta
Ya tallafo ta kadan Tuni ta dan fada jikin sa da dabara tana sauke wani susutaccen nishin shagwaba tana dan kakkame shi
shikuma bainkula ba ma aka barsa da ce mata sorry yana lallashin ta a dabaran ce,ya dauka ko zafin ne har yanzu
Lokacin Bakin zahida a bude yake tsaban mamaki tana binsu da ido, gashi ba halin tayi magana don ta sani sarai inyaga dama zai ce zai haura mata and she knows deep can cikin ranta ba dadi, she is already chocked up abu kadan zai iya sa tayi bursting yanzu
Ganin bazata iya tsayawa tana ganin sun ba , ta karaso Cikin wani shakurraren Murya tace baby,, c'mon ure doing so much, kabari mana na taya ka kula da ita, i think zata fi jin dadi in mace yar uwan ta tana kusa ko? Wai Me amfani na anan wajen.
Baice komai ba tukun Ya dada gyara ma jasmin zaman pillow ta jingina bayanta sannan yace ma zahidan ok fine, amma
Zaki iya bata a baki? Kinga zafi take ji har yanzu bata warware ba, she cant stress ya dan kashe ma jasmine ido da wayo ,tayi murmushi
Zahida ko Fadan hakan dayayi yasa Ta watsa masa hara bazata tace ,uhm naji,ai sai ka tashi kuma ni anan zan zauna ai
Ba don ya so ba ya ja gefe tayi saurin maye wajen sa daf jasmine ta zauna
Jasmine bata ce uffan ba ,don ta riga ta gama hada abunda zata mata cikin ranta
Nan zahida ta zauna ta soma yunkurin dauko abincin sama
shikuma ya ja gefe yana kallon abunsa yana binta da murmushin kauna tana cafkewa.
Zahida Kamar bazata deba abincin ba don idonta ya gama cicikowa da tsaban haushi da kunan rai
Nan dai ta dangwalo abincin dan kadan zata bata a bakin jasmine tayi sauri ta kau da kai gefe tana yatsine kamar taga kashi...
Nan yayi saurin cewa meya faru kuma jasmine? tace bana son wannan fingers din nata ne yaya zai cakke min ido..ta karashe cikin muryan kuka
A fusace zahida ta dangwala spoon din ta sunkuyar da kanta cikin takaici ta na kallon well polished nails dinta daya ji cotex yayi kyau
sai tayi shiru tana calming kanta ranta na kuna tana maganan zuci, wallhy mum kin cuce ni da kika ce kar na ci uban yarinyar nan, bura uba..hmm"
Ta tabe baki a hankali
Nan Maganan Ash ya dawo da ita yana cewa jasmine yi hakuri ba zai cakke ki ba, ba ga spoon ba c'mon eat kinji?
Ta turo baki cikin shagwaba ta juyo tana fuskantar zahidan alaman ta hakura,
'Jiki ba kwari zahida ta sake debowa wannan karon da dan yawa acikin spoon din
sai ta kai zata bata a baki ba laifi jasmine ta bude bakin zata amsa
Ai kuwa Zahida na kaiwa kan harshen ta tayi saurin tofarwa ta bi ta watso mata shi a fuska tuf tuf,tufff,,sannan ta hau yin tarin karya
A hujajan zahida ta sake spoon a kasa ta channa ihu ta riko idanuwan ta dam tace ouchh my eyeesssss.. '
Tuni ta danyi gefe cikin radadi tana jimamin barkwano a idon tan
Shiko ena ma ya san ena take ,tarin da jasmine take yi ne kawai ya ruda shi don haka ruwa ya rarumo a bottle ya yo kanta yana mata sannu jasmine 'cikin kula yace da barkono ko,? Im sorry yanzu za acanza miki wani
Ta langwame ta dan damko sa ta nayinbtarin kadan kadan tace yaya bni ba barkwano bane da zafi ne, ya kone ni ne sai tabishi da sassanyar kallo innocently.
Ba shiri Ya zauna a gefe Ya tallafo ta da niyar ganin bakin nata daya kone bai sani ba har ya ture zahida dake fama da idon ta agefen su cikin azaban radadi
Tana ji Ya shiga lallashin jasmine din kamr zasu gogi juna.
A lokacin Wani irin jiri ne ya ke neman rufe zahida ga zafin barkwano a ido ga jasmine ta bi ta narke gaba daya ta susutar da shi sai hakuri yake bata
Chan abun daya ishe ta sai ta sake ta tsala ihun sunan sa,cikin bacin rai tace baby ido na faaaaa
Nan ne ya juya kadan yace toh kitashi mana ki wanke idon zahida
Nan Tayi saurin hadiye hawayen ta tace pls baby help me bana gani
Yayi ma kamar baiji ba yana rike da hannun jasmine din da tayi shiru tana dariyan abun aranta, har zahida ta sake cewa babyyyy magana fa nake ..yace oooooooh zahida pls ki tashi mana ke karamar yarinyace kam i hate dis fa? Ya bi ya dan daure fuska sounding very annoyed.
Nan Bakin ciki ya gulle ta Duk abun duniya ya cunkushe mata arai sai tayi yunkuri a daddafe ta tashi tsaye hannu a ido tana tangale Ta galla masa harara a fusace ta shige bath room din sa kamar mayya
nan ta soma wanke fuska tana goge wa a hankali sai uban Azaba datake ji
Ta kai mint 10 cikin batrum din ta rasa me zatayi musu guda daya sai kawai ta fashe da silent kuka cikin ranta na kan tafasa,
Tace wannan wani irin abun kunya da cin zarafi ake min, ta kalli jajjaywn eyes dinta a mirror tace wallhy yau da badon badan ba,ko son da nakeyi wa ash bai isa ya hana ni tarwatsa rayuwan yarinyar nan ba.
I hate her, i hate her sooo much ...ta fada tana dunkule hannu tana dada kallon kumburaren idon ta dayaji yaji yay ja
sukam Kafin ta fito har sun koma dai dai shiru kakeji aahweeen har ya dawo ya zauna a position dinsa yana famar bata abincin a baki Tana karba a nitse
Bude kofar bathrum din zahida tayi a hankali ta tsaya tana binsu da kallo musamma shi ashween dom alokacin ji take kamar ta je ta shake shi ta huce,
Da gefen ido jasmine take duban ta amma sai tayi kamar bata san da shigowar tan ba, dai dai ya kai mata a baki ta karba sai ta dan riko hannun sa ta karbw spoon din tana murmushi ta debo dayawa shima ta bashi abaki cikin kula har tana taya shi rike habansa kadan alaman sauran kar ya zubo waje
Ta dube sa tayi murmushi shima ya mayar mata don shikam harga Allah bai san zahida ta riga ta fito ba
Boyayyen hawayen nata ne suka sauko tayi saurin goge su Nan ta zame a hankali za ta bar musu dakin
Da sauri jasmine tace" laaah yaya har zata tafi ne baka ce mata sory ba fa? tayi nuni da zahida da dan yatsa
cikin kunci zahida ta tsaya chak don batayi tsammanin jasmine zata ce hakan ba
Nan ne ya juya cikin mamaki yace ohh baby, sory fa ya idon?
ba tare da ta juyo ba
Sai da taji wani sabon takaici ya gulle ta A kirji tayi shiru alaman ranta yayi mugun baci
jin ta masa shiru shima sai ya dauke kansa.
Bai farga ba jin rufowar kofan kawai sukaji da karfii,.alaman ta fice
Kallo daya yama closes doors din ya dauke kai A hankali ya sauke ajiyan numfashi ,
jasmine ko tana shiru a ranta tace wow, ashe gaskiyan salma ne ,,sai yanzu nagane.. Hmm wato duk yadda akayi dai asalin matar gida itace mata ,kuma kwanan nan kuwa angulo zata koma gidan ta na tsamiya mswww,
ni da miji na mutu ka raba takalmin kaza.
sannan tayi karamin murmushi dube sa tace yaya yau kafasa zuwa ko ena ne naga kamar lokaci ya kure?
Ya gyada kai, ya riko hannun ta yayi kissing
Fuskan sa dauke da annuri, yace na ma isa na tafi na barki bayan ban cire zafin nan ba'
Tayi saieinbboye fisanta dan kunya
yayi kayataccen murmushi ya shafo gashin kanta cikim sanyin murya yace im so happy jasmine.
even morw happy da kika daure kika dan ci abinci....cikin idonta yake duba yace tell me evrything u neeed i promise zan miki im here for you bana motsawa ko ena
Wani dadi ke ratsa zuciyarta ta tayi murmushi ta lafe kadan a jikin sa ,
Tace as long as urw here bana bukatar komai yaya bacci kawai nake ji ,
Ba bata lokaci Nan ya hauro sama ya zauna gefen ta da kyau,
Ya jawo ta jikin sa ya dan rungomuta suka cigaba da dan hiran su har tayi baccin.
Shima sosai yake jin baccin don dama bai samu yayi ba sai ya jona ta
Basu da tashi ba sai wajen 12.30 to 1 na rana
Hakan ma Zafi jikin ta ya sake hadawa sosai don haka still saida ya tsaya ya tayata ta kammala komai,sukayi wanka, tayi sallah sannan ya bata maganin da likitan ta bayar ta sha, nan ne yace mata ta jira shi anan yana zuwa.
Ba musu ta kyale sa ya fice ,
Ajiyan zuciya tayi Ta lumshe idon ta tana jin sanyi a ranta.
a bangaren zahida ko Kuka sosai taci amma sai ta kasa kiran mrs rod ta fada mata abunda zuciyan ta ke raya mata
Anya kuwa ash bason jasmine yake ba?
Anan tana kwance Tayi juyi tayi juyi ta rasa wanda zai tayata calculations din ta samo amsa
gashi ba halin kiran madam hidayat don tasan wani zaagin zata sha.
Yau din Sosai taji kishin yadda Ashween yake lailaya jasmine kamar kwai agabanta har bai damu da barkwanon da ya shige mata ido ba.
Yanzu kam Ba musu zuciiyan ta ya riga ya aunata mata jasmine ta dabance a wajen ashween sai dai ta kasa fahimtar meyasa hakan toh, isnt she his ordinary cousin sis?
Son ta yake yi shima? Ko kawai hes protecting her ne as yar uwan sa?,
Cikin wannan tunanin taji an turo kofar ta nan suka yi ido hudu da shi
Duk da ma haushin sa take ji ama saita ji dama dama daya biyo tan altho ba akan lokaci ba.
Tuni ta juya baya ta dauke wuta, shiko kamar baisan ma tanayi ba ya zauna a gefen gadon
Ya nitsu Cikin sanyin murya yace baby ya idon naki?
Ganin inbata fitar da abunda ke ranta ba zai kashe ta ya sa ta juyo cikin fushi tace,ena ruwan ka, i dont need ur symphaty
Ai wanda ka damu da ita kam ka ki kabar gefen ta sai kaje ka cigaba dayi,
Yace o.mg.zahida, sau nawa zamuyi wannan maganan ne? kar fa ki bata min raina..
tayi dan tsaki ,cikin baci rai ta dauke kai
Yace oohh dama dagan gan kenan kika bata abinci mai zafi don ta kone ko?cikin masaifa yace haba zahida ,haba ke kuwa
What u did was wrong don kawai kina fushi dani sai ki kona mata baki ?
Tayi saurin mikewa a zafafa tace so what Ashween na kona din !!!and she spit it on my face nikuma ba mutum bace ko?
Ya watsa mata harara Yayi tsaki yace whateva ,,u just showed me baki da imani and u wont get it from me.
Yanzu magana dai ya kare
And Y arent you out yet me kike jira agidan?
Lokacin Idon ta sun ciko da hawayen takaici tace
Kace ena kula da hidiman sister ka ko ba hakan bane,?
Ba tare da ya kalle ta ba yace , i cee,..amma ai ko sorry banji kince ba awajen sai uban haddasa fitina katuwa dake ,look dats not an xcuse.
im so proud of mum yanzun nam sukayo magana mumy tafi ki damuwa dani zahida she cares abt me and my family..ke kam fiti a kawai kuka sa aranki and oll u want is ti blame me for looking after a little girl
Ta sunkuyar da kai kalar munafuci murya cikk cikk tace
Jasmine tafi karfin kace mata little girl baby,
Bazan boye maka yau i really feel jeaulous,seeing her on ur bed and ol dat.
Ya danyi tsaki yace ai sai kiyi tayi, i wont stop dai.
Duk wanda nake tare dashi and hes importan i wll make sure na kula da shi.life is not all abt wht u did to urself but how u treat d ppll around u.
Tace haka ne,im sorry
Yace its ok, ya kamata ki shirya ki duba aikin ko ya ake ciki
Tace kaifa?
I will, yanzu ma zan fice daga nan
Tace uhmmm to nari nima na tashi na shirya kawai
Nan sukayi sallama kowa yayi hnyar sa
Da shikw ta samo sundanyi magana sai taji dan dama dama cikin minti 30 ta kimtsa tsaf ta bar gidan
Shiko bai fita ba dama kwai ya gaya mata nw don bayason ta zauna a gidan tana takura musu,musamman yau da yake jin ya angwance tunanin sa kaqai yadda zai faranta ma proncesa dinsa rai ne,yana zaune a waje ta baya kamal ya sake kiran sa
Nan yace masa gibw zai shigo yola domin akqai manya manyan labarai masu dumi ..
Yace am waiting ,amma kar fa kazo mim da asubah don wallhy princesa ba lpya
Nan Kamal ya shiga tsokan sa tunanin sa ko ciki ne already,don hardly ashween yake iya fadan matsalan gidan sa
Haka dai suka cigaba wasa da dariya har aka kammala
Nan yayi kiran mai gadi ya tambaye inda ya tabbatar masa da fitar zahidan
Sama ya haura ya same ta har ta dan samu ta mike tana zaune akan gado.
Yace u need sumthing?
Ta girgigza kai cikin mamaki tunanin ta ya dan fita aiki ne amma kuma sai tagan sa..murmushi ta dan sauke masa yayi da ya karaso gaban ta ya tsuguna
Cikon sigar tausayi yace ' i hope jikin da sauki ko?
Tayi shiru tana binsa da ido,
Nan ya riko hannum ta yayi kissing yace ayi min afuwa am d bad guy now.
Ta danyi dariya ,tace yaya.
Bai amsa ba Ya dago ya kalleta a hankali
Sai kuma tadanyi shiru,kafin tace im sorry nasan maka laifi dayawa dayawa, ta langwme fuska kalar tausayi
Ya dan yi murmushi ya mike tsaye ya dauko ta chk suka koma kan gado.
Zama yayi ya mikar da ita kanta na kan kirjin sa shikuma na dan shafo ta ahankali
.nan yace karki damu ya wuce, just wantes to know why, me na miki jasmine?
Da tayi tunanin kar ta fada masa kishi ya jawo mata
Amma gudun kar asake amfani da wani dama a cuna mata sharri irin na dazu ya sa' ta fada masa instances duk yadda abun ya faru . Tana maganan ne kamar bata san tanayi in a childish way tanayi tana shagwaba.
Dariya abun ya basa sosai cikin ransa yace mata kenan, bakin ya sake daura wa kan goshin ta yace and wht abt d vibrator? Ko dan nace ban yarda ba shi ne kike so kiyi proving min baki amfani da shi?
Ta danyi shiru, daga bisani tace no,i just feel guilty abt evrting kuma na fahimci kO ma meye ya faru da kai laifi na ne.
Ammy zatyi fushi da ni for not being wht she wants for you"
Ya san me take nifi sarai amma sai ya dan dago ya kalle ta yace and whats dat?
Your wife..cewar ta tana maida kallon ta kansa taji me zaice.
Ya dau lokaci ya na shiru ya na dan murza hannun ta yana wasa da shi don dama hakan yake so ta sa aranta ita din matar sa ce duk sa yasan yana hurting dinta in yayi refrring dinta as sister ma zahida but allbhe wants is to protect her ya san duk iyawar sa bazai iya kare jasmine daga sharrin zahida da mum dinsa ba...
Lokacin ana neman karfe 4.saura sai ya tallafa mata sukayi sallah sannan ya dan zaga da ita waje ko zata dan motsa jikin ta..
Anan suka cinye ranr gaba daya zahida kuma sai akalla 10 ta dawo.
Bata kula kowa ba ta haura sama ta yi kwnciyar ta alaman wani abun ke damunta
Ashween kam yana manne da matar sa kamr yadda ya qudira aransa ranar, ganin karfe 8 ya soma gaucewa ya ce muje wanka ko?
Ba musu ta gyada kai
Komai ya shirya amma sai da aka soma ta shiga zunduma masa ihu fiye da na safen ma..duk hankalin sa ya kuma tashi da kyr yake calming dinta amma ena bakin baiya rufuwa tace
ai baka tausayi na ,mugu,mugu...ni ka kyale ni na huta.
Cikin so da tausayi ,ya raraumo ta jikin sa bayan ta gama zubo masa series of shagwaba " bai jira sun kammala har karshe ba nan ya shiga tsame mata jikin da towel ya kimtsa ta tsaf suka shige daki,
Tsuguno yayi gaban ta yana kallon fuskan data shake shi tana famar sheshhekar kukan a hankali.
Kalar tausayi ya marairaice fuska kamar mai laifin kisa yace kiyi hakuri jasmine kinji?
Ba wai bana tausayin kin bane i want u to gets better ki dena jin zafi.
A shagwabe ta ce ai ema kan jin zafin ni bana so..
Ya taso daf gefen ta ya dube ta yace hey c'mon,
Did u trust me?
Kanta a sukuye tace uhm.
Yace to ki sa a ranki i will neva hurt you,i will take care of you kullum ena tare i wll neva leave you.
Murmushi ne mai dauke da sanyin zuciya ya kufce mata takibta dago kai ta masa tambayar data dade tana so ya amsa saboda silent tears din da ke bin kuncin ta
Shiko har cikin ransa yake fitar da kalmomin
Jin tayi masa shiru ya dauka ko bata amince da shi ba sai ya dago fuskan nata suka hada ido,cikin dauriya ta tari numfashin sa tace promise?
Yyi murmushin mai dauke da amsar with my life.
Sai ya gyda kai yana share mata tears din ,pls stop it kinga zamu na batawa dake in ena hanaki abu kinaki,
Ya dan daure fuska yace kuma jira nake ki warke sai munyi fada next time kikaga ruwa ma bazaki sake tunanin fadawa ciki wai ki mutu ba.
Dariya ma masifan nashi ya bata cikin son ta tsokane shi tace ai kaine kaki kulani, kuma kaga banda kowa a duniya sai kai ba sai na mutu ba
.
Ya galla mata harara yace just shut up and dont eva try dat,i mean it ya dada daure fuska
Tace why ? Cikin dan fushi yace bcos i cant live witout you.
Da wasa take mayar masa da maganan amma ita kadai tasan yanayin da zuciyar ta yake ciki da wayannan kalman ke fita abakin sa.
Nan ma ta sake shagwabewa tace why?
Bai kalle ta ba yace bcos ure my wife
Nan Idon ta suka cicciko fuskan ta dauke da smiles tace and?
Nan ya danyi shiru kafin ya juyo da kyau yana fuskan tar ta, ya dan mata murmushi tare da shafo fuskan ta a hankali yace"" ure my life jasmine.
A hankali ta rungume sa ta soma kuka da ita kanta bata san dalili ba.
Shikam dama nauyi ne a zuciyan sa ,dan yajima yana dakon ya ce mata yana sonta sosai, yanzun ma ya so ya furta amma kuma bazai iya fada ba ne don baya son inyafara ace ko da na minti 1 ya sa taji kamar ba hakan ba.
Yasan in zahida na rayuwar sa yanzun dole ne yayi hurting dinta in on way or d oda,
Bayan ya kammala tunanim nasa ya dago Ya rarrashi matar nasa, anan har sukayo baccin su cike da kauna da shakuwa.
*surriem*
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top