22

*⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*

💔
    
   *SO MAKAMIN CUTA*
       _'the sword of evil love'_

_Story and  written by_
  *SURAYYAHMS*🔥
    

*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.

*Page▶22*




Hakan rayuwar su ya kasance a gidan
Yau ana saura kwana biyu kacal da cika sati da rasuwar ammy

Hjy hadiza da har yanzu bawai jimamin mutuwar ammyn ya sake ta bane amma hakan ta daure ta soma shirye shiryen auren jasmine da ashween kamr yadda ammy ta bukata

Bangaren Ashraf kuwa ba yadda baiyi ba don yaji shirin meye mamyn shi keyi amma sam taki gaya masa komai
gashi ya jira jin amsar jasmine har ya gaji ya zuba mata ido, don shi mutuwar ba wai ya damesa chan chan bane.

Toh amma ba yadda ya iya a dole Mutuwar ammyn ya sa shi  dakatawa da maganar don yasan yanzu jasmine bata hankalin ta sosai ,
tunanin sa tunda yanzu ba wanda zai tsawatar masa mutuwar ammyn ai tamkar an share masa hanyar saukin samun nasarar auren ta ne

Duk lokacin da ya tuno ashween kuma gani yake kamar bai isa ya hana shi jasmine ba
don karara yake nuna gabar sa a fili da shi.

Gefen Ashween kuwa yana iyakan bakin kokarin sa wajen kula da jasmine duk da cewa kullum sai tayi kokarin ballo maganan bata son auren nasu, a duk lokacin data fada hakan kuwa shima sai ya nanata mata itama cewa akwai wacce yake so kuma ba ita ba ce.

Duk da Abun na matukar damun sa don iya sanin sa jasmine dinsa shi kadai take so to meya faru?
     Yana cikin wannan halin wayar sa ta buga kara ganin kamal ne ya sa
Bai bata lokaci ba ya dauka
bayan sun Gama gaisuwar su
Ya tambayesa salma,don yanaji jasmine din ke complain rashin samun layin ta kwata kwata

  Na kamal yace '  wallhy akasi aka samu amma zansa ta neme ta kafin nazo,
    
Mekake nufi kafin kazo ita bazata zo bikin kawar tan bane?

Uhumm mubar wannan maganan tukun,, zahida fa zata kashe min aure jiyan nan da kyar na kalmaso salma"duk ta bi ta isheni da kira wai layukan ka basu shiga in kaji ta tamkar zata tashi sama.

  Dan Karamin tsuka yaja sannan yace
Ai nafada mata bana bukatar disturbance bata ji ne kawai,
Kuma kaga bana son tasan ammy ta rasu before she starts thinking odawise..don wallhy yanzu yadda nakejin kaina zan iya mata illah.

Ohh my god ash, Hakane nasan baka bukatar ganin ta ,toh amma
Tace min dai nan da kwana uku zata dawo nigeria kuma zata shigo yola
ranar jummu'ah nan agidan ka zata sauka kamar yadda ta saba

Cikin halin ko enkula yace ""Kyaleta tazo mana ,ai ena dai dai da ita

Nan suka dan taba hirar su kafin ya tashi ya nufi dakin sa,
Ko minti biyar baiyi ba yaji turowar kofa dakin sa a hankali tare da sallama,jasmine ne a tsaye
A ladabce ta gaishe sa,sai kallonta yake don kuwa hijabin data sa bakaramin kyu ya mata ba,
Light make up ta danyi wanda ya sa ta dada fresh,tayi so cute and innocent

  Dan lokaci ya dau yana starring akanta Chan ya ce, ena fata lpya dai ko?ko kina bukatar wani abu ne.

Tace, Dama mamy ne ta aiko da driver ni zan wuce

  Wani garas yaji maganan a kunnen sa don har wani ciwon kai ne ya soma masa a take,
    Uhum, toh Allah ya kiyaye inkinje ki gaishe ta..taKe care
Ya fada ba yabo ba fallasa
  Dan karamin murmushi ta mayar masa tace toh yaya,sannan ta  juya ta fice ,

Saukar ta kawai ya keji daga steps amma sai yaji kamr ya rugo da gudu ya bi bayanta su tafi tare
tunanin sa kawai kar ashraf yace zai kula masa ita a bayan idon sa,
Tuni ya zaga jikin windown ya cigaba da kallon ta
daga sama yana gani har ta lume cikin motar suka bar gidan

Itama Guntun hawayen ta ta share don tuni take jin wani mugun missing dinsa a zuciyar ta,

duk da ma tana kokunton samun soyyayr sa a rayuwar ta
wannan karon duk lokacin da sukayi sharing tare cikin sati dayan nan yasa ta sake jin wani zazZAfan kaunar sa a ranta

   Cikin tunanin sa Bata hankara ba har suka iso gidan mamy,
A hankali ta sauko ta najin kanta daban sai sum sum takeyi

Gani na farko da hajiy hadiza ta mata yasa ta jin hawaye cikin ranta tace" hmm duniya kenan kowa akan hanyar sa yake 'Allah ya jikan ki hjya shahida,
Ji yadda yar nan ta jeme lokaci guda kamr bata da lpya, ohhhhhh
Allah ka bamu da sauki,

Tana kan jimamin haka jasmine ta rusuna ta gaishe ta, murmushi tayi ta kamo hannun ta tana mata jagora cikin gidan

Nan ma Basu ko kammala gaisuwar ba  kiran ashween  ya shigo
Enda ta tabbatar masa isowar jasmine din lpya
     "
Daki mai kyau ta ajiye ta da kayan ta, domin tayi kokarin
Komi anyishi  yadda ranta zai so duk da ma bazama zata yin ba..

Itako jasmine zugum take zauna gefen gado tayi tagumi
edan bata tuno ashween ba to salma take tunani"

   Washe garii da safe bayan kammala shirin ta don ko fita ba tayi anan dakin tayi komai har breakfast da da kyr ta iya ci ita kadai

Ba laifi mamy ta sa baqin ta na larabawan sudan suka soma dan gyarata emergency dai dai gwargwado
komai ya tafi dai dai da shike a daki take wuni bata leka ko ena ba
  kafin ace rana na biyun
Take fatan jikin ta ya dada yin sumul da tsantsi
sai dai har yanzu damuwan dake tattare da ita  yana nunawa

   Cikin kwana biyun sosai mamy ke mata nasiha irin intazo mata bayan isha"i don debe mata kewa,
musamman takan fahintar da ita avubuwan da suka shafi zaman auratayya sannan da tuni akan alkwarin su wa ammy

   Ana washe gari daurin auren da yamma tayi nan tayi nan duk ta rasa me ke mata dadi a ranta

Nan bangaren yana tunanin ammyn nata bazata ga auren ta ba,wani na tunanin salma.amma babban fargaban ta yadda zaman su ZAi kasance da yaya ash

dan tagama bari akan auren alkawari kawai zaiyi da ita ba don ya so ba

Cikin wannan tunanin ta mike tsaye da niyyar fita sam chan balcony don ta samu fresh air ko zata ji saukun wani abun

      Ita wannan auren ko shirin sa batayi va don haka zuciyar ta baya ko kawo tunanin ya goben zai kasance ""aranta tace da ma salma tana nan da bani da matsala""i really missed u friend

  Tana tsaye cikin ta dafa karfunan balconyn cikin wannan tunanin taji sanyin hannun sa a kafadar ta wanda ba shiri  ya sata juyowa .

   Dan karamin murmushi  ya sakr mata tare da cewa 'yan mata,
Dama kece yau a gidan namu ai na dauka wata ce mai mugun kamamin da ke

Kallon sa kawai batace komai ba... Jin tayi shiru bata amsa ba yace "toh
Ya hakuri,c'mon zo mu zauna

Ba musu ta bi shi suka zauna nan gefen wani dan veranda dayabi corridorn wajen zuwa matakalan kasa

Nan ta dago kai ta dube shi ta ce ena wuni yay ashraf....
Galala ya sake vaki yana duban ta kallon kurel don sai yanzun yaga sheki da dan hasken da fatar ta ya dadayi ga virgin lips dinta da suka yo pink sosai gwanin sha'awa

Gashi fuskan ta ba alaman make up sai tayi fresh and natural,
Wani shu'umin murmushi yayi ba tare da daga idon sa ba yace
Wow, baby kin ganki kuwa?
Me kika ci ne a kwanakin nan kindada yin kyaw kamr na zama angon yau haka nakeji

"" Wani dum taji a kunnen ta ...sai yanzu ta tuna ashe fa baisan da maganar auren ba

Shiko sai smiling yake yana dada dubar ta "uhm Jasmine ki ce wani abu mana,kinsan ni wallhy ke kawai nake jira dama,

Ko kina so na vaki lokaci tunanin ammyn mu ya dan kauce miki ne? Like kwana nawa kike bukata? Ai dama nayi shiru ne don naga kamar ma baki fita sai gashi Allah ya kawo min ke har gida
So,ena jin ki

  Shiru tayi tana wasa da yatsun hannun ta
Wanda suka sha jan lalle fresh
Wanda aka mata a
daren jiyan,,bata iya dagowa ta kalle sa ba  tunanin ta kar ta sake hurting dinsa irin na ranar
Nan ta rasa bakin magana, wani zuciyar ce ke zugata kawai ta tashi ta bar wajen inyaso goben yaji daga bakin mamy

Tana mikewa cikin sauri son aikata hakan
Shima ya bita ya sha gaban ta...

Da shike daga ita sai riga da skirt na atampa bata riga ta yafa wani mayafi ba nan ashraf ya shagala
Ba abunda yake kallo sai wuyan ta da zanen shatin  boobs din ta da suka cicciko

Lura da haka ya sata soma jin tsoro
burin ta kawai ta kufce masa ta bar wajen

Baki na bari tace yay ashraf ni zanje daki, zanyi sallah ne Lokaci na kurewa
   Ganin gaba daya tsoro ne fal idon ta yasa shi dada azama yana tunkaro ta yana lashe baki da wani annoying smile a face dinsa

A haka Yana matsowa tana ja da baya har takai karshen jikin karfen balconyn

   ' ya isa haka yay ashraf ka kyale ni mana sallah fa nace zanyi
ta fada a dan fusace

Ko ya kula ta ya kai hannu zai shafa kan lips dinta
cikin sauri ta kaucar da kanta gefe
Inda ta samu tayi wuf zata gudu ba zata ya sake cafko hannun ta
juyi daya ya dawo da ita gabansa tana fuskan tar sa
duk yunkuri da ficcika tayi amma ena ya kurman ce
Sai ma dada yunkuri da kokarin matse lips din ta yakeyi zai daura nasa akan nata

Charaf sai a idon ashween...
 

😹🙆🏽‍♀


*surriem*

Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top