passage 5

*🍒🍒 SAMU YAFI IYAWA🍒🍒*

Dedicated to all my wattapdders i love u soo much

VOTES if you feeel this story is wortth..thanks

Pasage 5

Tun Ranar da haka ya faru gaba daya jabir kamar bai hankalin sa it seems like ko su usman ma basu gane masa a office
kuma yaki ya gaya musu nine na bata masa kamar yadda ya saba ,so hakuri kawai su kayi ta bashi babu dalili

Nikuwa Haka na qudiri niyya na daure na maida duk wani abunda ke damuna baya na shiga lallaba jabir ko zai sauko da fushin na sa..

Sai dai sam na kasa gane masa ...sosai ya dai abunda zafi
abunka da wanda ba asaba masa ba ,sai na lura yawan sauke masa kai da biyayya danake masa yasa baisan zafin mutum yayi ta binka yana baka hakuri yana neman masalaha ba..

A Haka  sai da na sha bakar wulakanci a hannun jabir da sunan yana fushi da ni akan dan sa'in san da mukayi ranar...

Kwance tashi ni ma abun ya ishe ni ,ba bata lokaci na yanke hukuncin nima na dauke masa wuta na dena binsa yana wulakan tani wata kika ya sauko amma ina
tunda na soma masa hakan  ina dan jan jiki da shi na na lura ya dena min magana sosai.

ko breakfast na ajiye anan zan zo na same shi
Nima sai nayi kyam na zuba masa ido har yau ban taba sauke kaina na kuma lallabasa ko tambayar sa meyasa ba.

abun na mugun Haukata shi.

Kwata kwata sati uku muka dauka muna haka amma kowan nen mu ka dube shi kasan bai jin dadin rayuwar sa musamman ma ni

gashi wannan karon ban fada ma kowa ba nikadai nake jin abunda nake ji

Gashi dai muna fadan yana fushi dani amma
Don ya dada kona min rai  ko wani dare sai yayi sex dani son ransa nikuwa da naga haka na daure bana cewa komai har ya gama ya fuce
Wani bin Sosai na kanyi kuka na share hawaye na
Amma bayi kulawa.

Yamma ne lisss na fito cikin shirin dogon riga na material ja da baki  wanda ya soma nuna shatin tumbi na...

A falo na same shi ya harde kafafu ya kuma daura fuska kallo daya zaka masa kasan da bala'i ke cinsa a rai..

Na san yanzu baya amsa magana na so ko gaishe sa banyi ba na same waje na zauna nayi banza da shi kamar bangan sa ba

Karshe ma na dau remote dake kan table dama an rage volume alaman ba kallon ma yake ba sai na soma sauya tashoshin yadda raina ke so

  Ina lura da gefen ido yadda yake reacting don yanayin yadda kafafun sa ke kadawa kawai zai sanar da kai a hatsale yake dani.

Ena cikin hakan" Chan anjima na ji mutum akaina banyi aune ba naji an anfauce remote din....karamin tsaki ne ya kufce min na harde rai...

Ke baki da kunya ko?ena wasa da ke ne.. Ya daka min tsawa

Take na mike tsaye na dube sa nace ni kuma wani rashin hankali na maka,.. meye nayi maka yanzun?

Ya tuma ya dada bata rai yace"Ohh, a gidan ku haka a ka koya miki  in kika zo kika same mutum yana kallo ki sauya masa tasha..?

Murmushi na sake mai zafi...
Nasan So kawai yake muyi kuma na fahimce shi,
Hakan yasa ni lallai na tabbatar dana shigo na kalle sa tsaf ba kallon komai yake now, he just want to use that as  an excuse...

"Na ce ohhh,to imsorry Allah ya baka hakuri ga remote..
Na dauko na mika masa tamakar ba da shi nayi maganan ba na juya zan koma daki na

Yau ne rana na farko da jabir ya soma bani mamaki..

Finciko ni yayi da karfi zuwa jikin sa sai da na tsorata" let me go na fada a hatsale ena fincikewa ..

Bai ce komai ba kuma bai kula ni ba ..ya damko hannaye ne kamar wanda yake shirin zane ni.
..iya karfi na na sa ina neman fincikewa amma ina yayimin fincin kau

Ka sa ke ni jabir..leave me alone..tuni na shiga rawan baki murya na ya nuna alaman razana boro boro...

Gefe kan babba cushion Ya ajiye ni  ba bata lokaci naga ya zare rigar sa yana kokarin zame belt din sa
..a haukace kuma a dimauce na banageje shi ena shirin tashi anan ne bakin sa ya budu...yace ina wasa dake ne?
"Ya maida ni kan cushion din da karfi ya ce"yau zan koya miki da'a tunda a gidan ku ba akunso ki da shi ba..na fashe da kuka.

Kasa ke ni jabir baka da imani ne?...har yana haki wajen cemin Yanzu ma zaki san banda shi...na shiga ture sa cikin bori yana jawo ni da kyar ina turjewa har na mike tsaye zan gudu ya kamo ni yana jawo ni da baya..

Karshe da yaga kukan nawa zai kashe masa jiki ji nayi ya matso ni yadda bazan ba iya ko motsi ba ya sani kneeling din dole da hannun sa ya kuma hada ni da cushion din baki daya,

minti uku bai kara ba ya wawuso gown dina sama ya zarge pants dina da karfi  yayi kasa da su tsaban tsoron da na ji ban san lokacin da na soma rokon sa ina hada shi da Allah ba Amma ko ajikin sa,ya sa hannu ya kai kan farji na ya dan bude makan sa way sharp sharp ji nayi ya zura min azzakarin sa, ba kuma wani jira back to back yake banging dina kamar mayuncin zaki

Kuka ya ci karfi na, so bana iya furta komai "gani nake kamar a mafarki zuciya ta tuni ta cunkushe na soma tambayar kaina anya wannan jabir dina ne kuwa?

  shikansa bai san meya ke ba..
yau yayi abunda ya dame sa  sau daya dayayi realising bai sake komawa ba ya sake ni ya mike tsaye..

Nikuuwa a kasa na fada na shiga tsala masa ihu ina birgima wanda nasan sosai suka rikita masa brain .. dakin sa ya shiga ya rufe kansa.

Haka na ruda gidan da kuka na na dau lokaci inayi sai da na lura magrib zai gauce sannan na saduda na koma daki na na kimtsa kaina..


Sosai abun ya dame sa idon sa sunyi ja sai zirga zirga yake a daki don baida irin wannan zuciyan...

Amma cikin kwanakin nan ba irin zugin da bai sha wajen abokan sa ba

duk Dama bawai sun fito fili bane suka ce yayi hakan,amma ji yayi kamar bai kai namiji ba ne shiyasa nake samun daman bijire masa

Ya hadu Duk su suka hautsina masa tunani and he cant just control it.
He wantfo feel like a boss a gidan sa,sosai ya sa ransa yana so ya dawo dai dai da su usman,..musamman kamar yadda suke labarin suna yi da matan su a Idan an hadu a  majalisa....

Ranar ma"umar yace masa ai na samu waje ne shiyasa nake fushi da shi bayan nice da laifi

...sai suka masa bita da kulli magana cikin magana akan ya koya min hankali ya kuma nuna min zai iya min duk abunda yake so ko da da karfi ne...
amma yau da yamin hakan Wani bangeren na gaya masa baiyi dai dai ba amma sam ya kaaa fahimtar haka..

A daki nikam kaya na na shiga hadawaa zan bar masa gidan sa bayan dogin tunani da nazari da nayi

I neva imagined that akan sex jabir zabidawo dakansa so abusive  har akai wannan matakin..

Na kammala shirin kenan na dau waya zan kira anty hanifa, sai naji charaf an karbe wayar
Zuciya ta ce ta buga dana gani  hanun sa a tsaye yana shirin sa wayan a kunnen sa. .

Cikin hatsaLa da bacin rai nace ka bani wayata ni gidan mu zan kira ni ka bani wayata ...

Yana shiru bai amsa ba kuma bai banin ba..

Ashe ma mumy ne ta dauka,itama ta zo kano yau sai ta sauka ta wajen anty hanifan...

Mumy naji daga ciki tace samha? Ke da waye hakan kike masifa..

Banji da kyau ba amma shi dake rike da wayar daf kunnen sa yaji itace

Tuni Ya sauye murya ya ce nine mummy jabir ne...ena wuni...

Wani hatsalallen kuka na fashe da shi mai dauke da fushi a hankali na koma kan gado na zauna ina yi
Shi kuma ya fice da wayar a hannun sa..

Bansan me ya gaya mata ba don sun kai 40 minuts suna waya lokacin har na ci kuka na share hawaye na kawo tagumi na daura...

Yana Shigowa  fuskar sa babu alaman rahma ya samin wayar a kunne ya koma gefe ya tsaya akai na yana jin yadda mumy take min dirin masifa...

Sosai tayi fushi sai abun yamin kamar yau bata sannni ba.

..ashe jabir ya gaya mata ina masa rashin da'a, shi dai bai fito fili ya fada mata akan sex bane amma ya suturta maganan  sa da hikiman sa"yace ma mumy duk na sauya halaye na ina ci masa mutunci ,bana masa magana kwana biyu ma ina fushi da shi yanzu haka ma kaya na hada zan yi yaji...

Mumy taki tama bari na fadi nawa part din, .Tsine min kawai ya rage batayi ba amma ba irin azalzalan da bansha ba .
kuma tace in har na bar gidan  sa na zo kaduna na lahira sai yafini jin dadi...
A hakan ma sai ta hada ni da abba..

Sai da na kammala wayar tasss i na ajiye...

yana gani ina kuka weee weee sannan ya ja tsuka ya fice ya bani waje..

Yau na soma jin na tsani jabir...sai naji ma da ban dauki wannan cikin na shi ba
i just wonder why he made this simple issure a big case...

" na shiga maida kaya na ina zancen zuciya raina yayi mugun baci...nace"
In har  haka ka zaba zama dani daga yau zaka ga oder site dina kuwa..

Wato Dama ka hada ni da mummy ne don ka kafa ni agidan ka ka min duk abu sa kake so toh wallhy mun sa kafar wando daya da kai kenan.. Nayi tsuka..

Haka muka kulla kowa da yadda ya sa abubuwan a ransa. .

Tun daga Washe gari Na shiga taurin kai ma jabir ko girki banyi bare na gaishe sa sosai idona ya rife ina neman na cuna masa bakin ciki shima ya ji....

Bai kula ni ba har sai da daddaren anan ne na soma fuskantar bakar qaddara ta..

Karara jabir yake raping dina gwargwadon yadda imanin sa ya zo kafin sai ya kyale ni..

Tun ina maganganu cikin tsoro da tunatar wa zuciyan sa matsayin mu da alkawarin mu

Har na mance na soma zagin sa na soma gaya masa boro boro na tsane sa

Sai dai ba abunda ya sauya yanzu baya ce min komai  sai da ya razana ni  da sex,
duk ya sauya ya dawo kalar mugu sam ya kuma rufe idon sa da halin danake ciki Na juna biyun dake kumshe a jiki na..

Yau sati biyu kenan muna haka

Ban sani ba shima jabir a bangaren sa a wargeje yake most of the time in ya kyale ni a irin wannan halin ya je dakinsa har kuka yakan yi akan filon sa yana jimamin irin rayuwar da ya jefa mu aciki...
wani bin yakan tambaye kansa meyasa yake hakan
Shin haka zai sa nayi masa dukannin abunda yake so?
Shin da cahn ban taba masa Biyayya bane?meyasa bazan iya hakura ba kawai na mata abun da take so..
nasan dai zan iya sosai har fiye da hakan ma amma wani bin kuma in ya tuno abunda su usman da umar zasu ce kawai sai ya kawar da tunanin ma gaba daya ya yi baccin sa...

Ranar jum'aa cikin satin ma hakan ya faru Sai dai fa na yau din ya dame sa sosai din ko daya yi yaga na dauke wuta Ni banyi kuka mai sauti ba kuma bana motsawa na sake masa jiki na lakataf uwa lagwanin risho sai yadda yayi dani har ya kammala ba abunda nake yi sai hawaye  ya sauka ya fice
Sadaf..

Bacci bai iyayi ba tsaban tunani So Da safe da ya tashi ban ma gan sa ba ya fice.

Har karfe 11 saura ma Ban  gan shi ba daman ina falo ne so ena komawa daki na ga ya turo messge cewar ya tafi maiduguri daurin aure tare da su umar da ogan su oga yusuf  zai yi kwana biyar.

Hamdala nayi  yaune murmushi ya samu mafaka akan fuska ta haka kawai kuma  naji wani sauki araina

Baccin yau harda min shari nayi washe gari ma na huta sosai.
sannan na soma kawo tunanin yadda zan cigaba da zama tare da jabir agidan cikin sauki

Alhmdullhi ma anty hanifa ta dan karba min Baki wajen mummy atleast yanzu bata fushi dani tunda na amsa mata zan zauna da jabir na masa biyaya akan abunda yake so bazan sake aikata hakan ba duk dama banyi masa komai ba.

Kawai sai na yanke hukuncin tunda Jiya na lura da reaction dinsa a kan yadda nayi masa akan gado ya motsa shi... na lura da abun ya taba shi zuciyan sa
kuma ina da yaqinin zai iya karaya in na cigaba da masa hakan

Sai na kawo tunanin cewa Dama ance maza sun fi so idan suna maka kana nuna ya na damun ka sai su cigaba 

amma idan ka juya kan abun sai ya daure su da jijiyon jikin su..

Shawaran da na yanke kenan Araina zan gwada nayi zaman diris ena jiran dawowar sa in five days time.





_SURAYYAHMS only in wattpad_

Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top