FINALE
FOLLOW,VOTE AND ADD my new expilicit romantic story to ur libries"AJALIN SO @SURAYYAHMS
Mahfud bai ko motsa ba haka itama hajiya billy bata dena jijijjga sa tana fade faden ya tashi ya aiwatar da abunda ta sa shi ba..
har alhj nafiu ya shigo bata sani ba sai zuba take agaban mahfud tana tona makanta asiri
Shock ya hana sa motsawa ji yake kamar an shafe masa kwalkwawa da jin wannan kalaman ta nata...
Ohh ashe shiyasa yaga sarah dazun kenan mahfud ne ya auri sarah? Amma meyasa zata ce ya sake matar sa sabida yazeed kar ya mutu shin me hadin yazeed da sarah again?
Sai da ya gama kawo wannan in quick flsh sannan yayi gyaran murya tare da cewa bilkisu?
A birkice ta dago tana ganin sa ta mike tsaye tare da kara sautin kukan ta tace Alhj?
Alhmdullhi gwara da ka shigo alhj kace ma mahfud ya tashi ya sake sarah idan ba haka ba dan mu kwallli daya a duniy zai mutu..
Abubuwa da yawa sun daure masaa kai cikin dauriya irin na namiji ya dago ta yace ta fada masa duk abunda yake faruwa dan ya fahimci me ake ciki?
Alhaki da kamuwar Allah ya sa ta zazzage bit by bit na bakar shimfidar su da suka shirya ita da danta komai sai data warware
Wanda tamkar agaban anty warda akayi shi sabida tana dab da su a bayan alhaj tana ji.
Nan kuma alhj nafiu ya riga ya tafi duniyar tsananin mamaki da zaucewar tunani shin bilkisu ta haukace ne?
Ya tambaye kansa
Itako ta riga ta rude sai dada cusa maganan take tana cewa dan Allah kayi wani abu bana son yazed ya mutu ..shi kadai muka mallaka a duniya.
Sunkuyar da kai anty warda tayi a duk rayuwar ta batayu tsammanin zatayi fushi kamar ydda yanzu take jin abun aranta ba
Out of shock alhj ya bude baki yace bilkisu duk ke kikayi wannan abubuwan?hannun sa na rawa..
Nan ta dawo hankalin ta amma gani take ai shima bazai so ace sabida wani na daban su rasa dansu kwalli daya ba
Zata bude baki tayi magana sai tasssss ya wanka mata mari mai gigitarwa"
Cike da tsawa yace am disapointed in you bilkisu wannan wani irin banzan zuciya ne dake haka?
A hargitse tace eh banzan zuciya bakin zuciya mummunam zuciya duk ka kirani da shi amma dole ne yazeed ya tashi bazai taba mutuwa ba sabida wasu..
Hannu ya sake dagawa zai kai mata mari anty warda ta rike sa..
Sai yanzu suka san da zuwan ta..
Tace barta haka alhaj..
Alhj nafiu Bai iya cewa
Cos He was stranded in mysery jikin sa sai ya hau rawa ya juya ya kalle mahfud cikin yanayin tausayi... take zuciyan sa ya fara masa zugi a sulale ya koma akan kujera ya zauna ya dafe zuciyan sa"
Blaming kansa yake da yasan haka na faruwa da tuni ya br duk abunda yake yi ya taho... iya zaman sa da bilkisu baisan ta da haka ba..amma sai gashi yau tayi wanda ya kure masa tunani"
Gaba da gaba suka taho da anty warda she is quiet sure itace maman sa na germany sabida sunsha ganin juna a video callz.
tana shiru tana kallon anty warda wacce haushi ke cinta amma sai ta rike sa ta soma magana in stern amd disguistful mood.
Tace sannu hajiya,mun gode da kulawar ki ashe maganganun danake ji akan zamn ku da mahfud gaskiya ne?
Nan hjya billy ta dago azuciye zata maida martani anty warda ta dakatar da ita da cewa
'Enough,ya isa haka..dama kina neman uwar da ta san darajar sa ko? Toh nice uwar mahfud kuma yau zaki san ba isar ki bane yasa na bar miki shi har kike ganin baida gata a duniya...
Ashe idan yanayi yayi zafi hankali na gushewa?What sort of a woman are you?did u even realise what you did,?ure too selfish and selfcentred ...ban so haduwar mu ya zamto haka ba amma ke da kanki kike son dana ya mutu?taking sarah away from him is equal to killing him..
Da zan so nabi wannan maganan a hankali amma
U have just crossed all limits...
Sabida haka ki saurare ni da kyau kiji,fitinan ki da bakar aniyar ki bazai kare akan dana ba...neva, ina dai Kina so mahfud ya biyaki ladan rike sa da kikayi ne ko?
Mmmmm, ai rayuwar danki baida wannan matsayi...sabida kin tabbatar min yau da cewa bake kika tarbiyan tar da mahfud ba Allah ne ya rike sa ya kuma tarbiyantar mana da shi.
im his mother too i know he's neva try to harm anyone so no one will dare hurt him this way...
baki isa bahh mahfud yafi karki wulakancin ki kema kin sani badon qaddara ba har ki mutu bazaki ji qamshin inda ya bi ba....duk da ma fada miki hankan baida amfani yanzu
Lets just get to the point cos i cant stand you anymore..
Nan ta ciro international cheqeu book ta ajiye mata da pen "Tell me evrthing u need na baki dama daga kobo daya zuwa billions and trillions of money zan biyaki ladan wahalar ki this minute,..idan kina so i wll 10times the amount u pick so name anything now....bana son kuma acika bata min lokaci..
Daga yau idan na sake ganin ki kusa da shi i wont even spare ur generation
i will make sure you rot in jail...damka mata tayi a hannu tace
So get out....ta dan buda ta mata nuni da hanya.
Hjy billy Bata ko iya motsawa ba sabida ta girgiza da maganan sosai hankali ke so ya dawo mata amma still a rude take zuciyanta gaba da baya yake reading a guje ta fice ta bar musu daki..
Tun tuni mahfud ya tashi
Amma bai iya motsawa ba sabida hayaniyar nasu siririn hawayen sa ne kawai suka gangaro
A dai dai lokacin da anty warda ke shafa kansa cikin jimami tana kallon sa.
Shiru alhj nafiu yayi shi aganin sa ma abunda anty warda tafada sauki ne da abunda yake zuciyar sam.
yana mikewa ya kama hanya zaifice batare da ya jiyo na yaji anty warda ta firta... kayi hakuri alhj dan Allah ka yafe min
bazan iya cin amanar mahfud ba,nima dana ne in jin zafin sa... so i wll have to protect him by all means ina fata zaka fahimce ni.
sai ya dan lumshe idanun sa yana hana kansa bursting da hawaye..yace kinyi dai dai hjy wardah..
Allah ya sa dana mahfud ya farka lpya pls take him him away from here...
And ask him to forgive me if he can...yana kaiwa nan ya bar wajen
Yana fita suka sake karo da sarah kallon kallo kawai tayi masa ta wuce ko gaishe sa batayi ba gani take duk jirgi daya ya kwaso su da matar sa
Anan kuma hjy billy ta bi bayansa har gaban mota bai ma ji tahowar ta ba sai ji yayi tace "sai kaje ka dauki gawar sa ka binne tunda kaima goya musu baya kayi har na mana gorin arxiki..
Ya juyo ya bata kallon irin lallai ba shakka hauka ya kama ki "sai da yayi calmimg kansa sanma ya juyo a nitse yace kim cuce ni bilkisu kin raba ni da farin ciki a gida na da zuciya ta kin raba kan yayana..na dauka mahfud ya taso ne sabida kyaun halayen mu ashe tarbiyan sa bana mu bane kin zabi ki bada yazeed rayuwa mafi muni tsabanin wanda muka shirya zamu basa..
To idan ma hauka ke damun ki ni zan warware miki shi kije "na sake ki" saki daya kar kuma na sake ganin ki a inda na ke kinji na fada miki
Durus ta tsaya bakin ta na rawa tana tambayar sa ya sake ta.?
ko kula ta baiyi ba ya shige motar sa ya bar ta anan.
Kuka taci mai dauke da radadin zafin duniyar gaba daya sai da tayo mao isarta ta kama hanyar asibiti..
anan ta samu saura kiris yazeed yaja numfashin sa na karshe an taru a kofar ana tambayar waya cire masa suppot din da aka sa masa. ..
Kowa yayi tsuru tsuru Ana kawo maganan wanda aka gani last ta shiga a computer
"so sarah was here to kill her son?ihu tafasa mai kuna anan ta zube kasa da kyar ake danne ta tana gaya ma yazeed cewa gashi wanda yake son itace tazo kashe sa...ta rasa mahfud,ta rasa mahaifin sa she's alone now kar ya tafi ya barta ....
anan sai dataga azaban jarabawa sau biyu ana cire ran ya mutu sai numfashim sa ya sake dawowa
Nan cikin ikon Allah sai gashi yayi stabilising har ya farfado..
Mummunar nadama da haushin kanta take ji amma takasa ajiye tunanin hakan..
anan bangaren su mahfud kuwa danuwa yahana sa bude idanun da haka suka rika lallabasa
sarah bata da choice don ta sa shi ya farfado suka gaya masa news din cikin dake jikin ta...
ko kadan baya jin dadin amma sosai yayi farincikin abun gashi sunki su barsa ya sake tuna da wani abu musamman akan abunda ya faru sai suka fara shiri akan gobe zasu tafii gida kawai.
A hotel suka zauna sarahn ne tasa aka kwaso kayan su baki daya suka bar gidan hjy blky..
Kamar mahaukaciya haka hjy billy ta manne da kirjin yazed tana fade fade wanda yake cunkushe da kunci da zafin nadama..
Sosai ya soma shiga jikin sa kafin yamma ya farka farau ya soma mata magana
Sai dai ba abunda ya farka da shi a bakin sa sai ina mahfud dinsa yake?
Tayi shiru hawayen ta na dada bulbula da kyar yake bude idanun sa sai ya sake cewa,kidena kuka mumy nasan munyi kusjure we are wrong Mum,sarah matar sa ce so i have no rights..
Everything was my mistake babu laifin sa aciki..pls why is he not here with me now?
Abubuwan na dawo masa slowly It seems like lokacin da sarah ta zo kashe sa yana jin ta kawai amsawa ne bazai iya ba..
Hjy billy Tana murnan tasowar sa amma haka ya runtse idanun sa ya rika takura ta akan lallai ta kawo masa mahfud zai neme sa gafarar sa..
Tun Baida karfin motsawar har ya mike zaune haka ya shiga zare jikin sa tana rike sa yana gasa mata magana cewa shi yagaji da komai ma dan uwan sa kawai yake so yanzu...
Ganin haka ya sa ta tsuguna anan ta barsa da doctors ta shiga rusa kukan nadama...
a wannan yanayin saiga alhj nafiu ya shigo,
Yazeed din ne ya fargan da ita da ya furta dad da dan karfi, sai ya taso cikin layi ya iso wajen sa
kallon dansa ahaka ya dada karya masa zuciya matar sa kawai yake blaming ta bata masa rayuwa"
Yana kuka ya riko dad din nasa yace dad ina mahfud ne?..meyasa bazai zo min ba he was here alwys i want to see him dad..pls
Cikin dauriya Alhj nafiu ya riko sa ya zaunar da shi ya dube sa a nitse, yace share hawayen ka yazeed ka nitsu kaji abunda zan gaya maka.
Ba tantama yayi haka..
kuka yake har jikin sa na rawa
Lokacin kowa ya fita sai ta tashi ta rakube jikn kofar tana sauke jimami
anan ya shiga ma dansa nasiha mai shiga jiki akan abunda yayi ma son zuciya..
yace yazeed wannan son da kake ma sarah, ba wani abu bane illah sakayya da azabar ka na duniya kan duk wata ya mace da ka yaudara ka kuma tozarta...i know how ur life is kar kace ban sani ba shiru nake maka sabida nasan idan ka boye min bazaka biye ma Allah ba...
amma yanzu kamance da wannan kasa aranka
Sarah is just ur purnishement and not ur love mahfud dan uwanka shine mijin ta.
Next time alwys honour and respect ppls life and strugles baka san yadda suka sha wahalan har suka kawo wannan matsayin ba..
Sometimes za gaka mutum na aikata mummuman aiki but u don't the pain and strugles behind it so neva try to judge or interfer again...kayi rayuwar ka kabar rayuwar wasu.
Ina so Daga yau kamin alkawari zaka gina rayuwar ka akan gaskiya da amana we already lost so much peace sabida son zuciyar ku.
Yazeed Zai yi magana dad din ya tsare sa dacewa,no son.. taso muje gida acan zaka karasa karban treatment din ka i wll take care of you myself this time..
ba musu ya tashi ko sake kallon mum dinsa baiyi ba ya kama bin bayan mahifinsa sum sum..
Hjy bilky kamar kanta zai kunce wani kukan ta fashe da shi ta bi bayan su da gudu ta rike rigar sa".tace zaka kyale mahaifiyar ka kenan yazeed i did evrything for you yanzu bari na zakayi..
alhj nafiu ko kulawa baiyi ba ya shiga car din
Yazeed tausayiin mum dinsa yakeji sosai amma he really want to take himself off daga nadaman dake dawainiya da shi gani yake idan ya sake zama da ita son data ke masa zaisa ya kashe kansa wata rana.
Gwara ya je inda za agaya masa gaskiya komin dacin ta don ya zama mutum nagari..
Bai ya iya tsawaya sosai amma ya jawo ta ya rungume ta sosai ya furta "i love you mum..i love you soo much but pls let me go with dad im sorry...mmmm?
Ta fashe da kuka mai ciwo mai zafi...shiko bai tsaya ba ya shiga motar tana ji suka bar asibitin
anan aka kwashe ta zuwa ciki sabida nervous attack daya yarda ita.
Anan bangarem su safeenah case na dada zafafa duk saurann mutuncin su da arzikin su sai da ya shiga cikin case din har abun tausayi.
Washe gari da yamma su mahfud suka shirya tafiyar su.. yazeed kuwa yayi tambayar su wajen dad din har ya gaji baice masa komai ba.
Tambaya ya rika yi ma aikata har ya samu labarin cewa sarah ce ta sa aka kwaso kayan su jiya xuwa wani hotel
haka ya sace jiki duk dama baya iya motsawa da kyau anan ya cije da sauran karfin nasa ya sa aka kaisa location dinsu.
Ko kafin yaje is too late sun riga sun kai airpot haka ya sa aka rinka binsu.
Sa'ar sa daya laulayi ya hana sarah sakat so suna wash room tare da anty wardan don ko bacci batayi jiya ba.
Anan mahfud ne kawai yana zaune yana jiran fitowar su ji kawai yayi ana rike rike da mutum lallai yana so ya shigo site din ya same sa gashi first class me duk securityn nan sukayo kansa.
Mahfud ya sha mamakin ganin dan uwan sa worst part sai rike sa ake yana famar kiran mahfud din kamar zai cire ransa..
Tausayi da jimamin ganin sa hakan ya sa ya taho ya tarbe sa..yana cewa yazeed meye hakan ne" jikin sa yafada tare da sake masa kuka yana neman gafarar sa har jikin sa na rawa
Anan babu abunda bai fada ba na alkwari da nadama gwanin tausayi sai yau yasan bazai taba iya rasa mahfud a rayuwar sa ba..
Shiko tuni ya yafe yana kokarin calmg dinsa ko da su antyn ma suka fito tausayin sa duka ya hana su motsawa.
Kowa ya fahince shi aka yafe ma juna duka
anan suna neman rabuwa kenan saiga alhj nafiu ya taho hankalin sa ya tashi sosai sabida jikin yazeed din is still not under control
Amma ganin yayan sa sun samu yafe ma juna he has no choice than shima ya roki gafarar mahfud din duk dama yaki sam ya barshi ya nemii gafarar nasa.
haka suka rabu anan so emotional kowa ya yafe ma juna amma da nauyin abun aransu.
Daga nan Yazeed tare da dad dinsa suka zauna yana sa wa ana bashi treatment yana dada tabbatar da nadaman sa
Yana gyara halayen sa
ita kuma hjiya bilky yar uwanta ne take kula da ita abun duniya ya ishe ta don ko sau daya yazeed bai sake neman ta ba bare mahaifin sa.
Nan da Kwanaki kadan sai gashi har ya mike sai suka koma kan facing matsalan da organisation din whar yake fuskanta shida dad dinsa nan suka shiga hidiman case din safeenah sosai.
Yazeed Har ya sa hannu ya taimaka musu aka samu aka fitar da safeenahn aka wanke ta daga zargin kisan ...dama auren ya mutu tuntuni
Haka ta samu yancin ta Duk kokarin yazeed ne sabida yasan abokin sa sosai hakan bai masa wahala ba.
Nan ma wata sabuwar soyayya aka soma bayan tone tonen asirin da aka samu na irin abubuwan daya faru abaya
sai aka yi setting sabon strategies mrs ruth da hajy asma haka suka zage damtse wajen ganin sun goge laifukan su na baya da alheri
safeenah taki sam ta koma kan matsayin nata sai aka nemo hapsy aka bata president yanzu haka itake fafatawa suna so su dago martaban kungiyar..
*After 4months*
Lokacin komai ya lafa rayuwa ne mai dadi ke gudana a fannin kowa banda hajiya billy da ta rasa ta ina zata saka kai taji sanyi...
It seems like yanzu yazeed sai abunda mahaifin sa yace masa yake yi cike da biyayya ita kanta bata gane masa sosai.
Cikin sarah na da wata bakwai sai ya zamto sun dada samun shakuwa tsakanin ta da su safeenah da su yazeed har zumudi yake yaga abunda zata haifa ma yayan sa..
Anan kuma ana ta shirye shiryen auren sa da safeenahn...
haka ma ummah take shiri sosai sabida anan nigeria su granny suka shirya ma sarahn wankan jegon ta gaban mahafiyar ta.
Mahfud kullum na makel da magana hjiy billy ma alhj nafiu wanda yake zabga uban taurin kai akan shi baruwan sa da ita..har yayi ya gaji ya zuba masa ido
Ita ko da abun ya soma cin karfin ta rana guda sai gashi ta tattara kayan ta ta kama hanyar germany...
Cire duk wani kunya d kawaici tayi ta zage ta nemi gafara su da last breath din ta har grnny sai dataji abun aranta
Sannan tayi alkwarin zata zauna duk rintsi ita zata karasa kulawa da cikin sarah..
A gidan su Mahfud har ya gaji da koke koken ta.
granny da anty warda ne suka sa baki batare da sanin ta ba suka roki alhk nafiu akan ya maida ta
Dakin ta ko dam ta ga auren danta yazeed
da kyr hakan ya samu a wajen sa ya dawo da ita finally aka shirya akayi bikiN yazzed da safeenah a gidan su mahfud.
Kusan Kowa ya halarta hapsy har su mrs ruth inda aka dada samun yafiya da nadaman abubuwan da suka faru abaya.
Bayan wata uku Sarah ta haifi baby boy wanda yaci suna eeshal...taga gata ta kowani fanni rayuwar lokaci daya ya dawo musu sabuwa
Bayan suna aka kawota gaban ummah tayi jegon ta cikin kulawa da kauna
*After 10years*
WHAR tataso akan kafarta sakamon jajricewan su hjy asma da hapsy
Yazeed ya koma zama a paris taking a new career as a young political beurocrats.
Granny da baba babaji kusan mutuwar su baida rata sosai.
Ummah tayi aure amma mijin bai dade ba ya rasu
Sarah ta haifi yara uku bayan eeshal ciki har da yan biyu mace da namiji
Alhaj nafiu is now an influential senator haka ma hjy billy ta cigaba da kula da harkokin whra kamar na da chan .
A wata ranar jumaa da mahfud da sarah da last born dinsu suka kai ziyaran gaisuwa wajen dangin ta a kauyen kurwala,nan Allah ya dauke ransu trough motor accident suna dawowa zasu airpot lokaci guda Allah ya karbe ransu duka.
Bayan shekara biyu da faruwar haka ciwo ne mai tsanani yayi sanadiyar ummah ta rasu a babbann asibitin daya daga cikin state din nigeria.
End end
ALHAMDILLIH!!!
WRITER 'S COMMENT.
*Samarin shaho*
Da sai nake ganin kamar ban iya rubuta true life story ba sabida yanayin yadda mutane suka dauke sa.
Na fahimci "its hurts to see other ppl suffering, qaddarar wasu akwai radadi da zafi wasu sukance haka bazai ma faru a duniya ba..
but then sai na fahimce ra'ayin readers da mutanen duniya in general No Body want to hear,see o feel the truth.sabida gaskiya daci gare ta!!!wani har shake wuya yake ya kashe mutum.
Labarin bana wa bane amma na fahimci abubuwa kamar:
*1.a rayuwar ummah* nagane ba sai ka kasance mai ilimi ko arziki ba ka dawo mutum, imani shine sinadarin rayuwa kyaun zuciya kuma shine mutum
Ina so agane cewa qaddara bata inda bazata zo maka ba kar ka dube munin sa ko kyaun sa amma ka dubi muhimmancin alkwarin TUBAN ka wajen Allah ka tuna mutuwar ka yau ne ko gobe..
KAr ka cika cewa dole sai kayi dai dai ko sai komai ya tafi maka dai da sai dai kar ka taba shagalcewa da bacin ka
Halaka yana daga mai yawan mantuwa ne da shagala
*2a rayuwar saratu*
Allah yakan bada kowa jarabawan sa gwargawadon yadda yake kaunar sai na lura sosai tunda ga farkon labarin gaba daya rayuwar sarah yana cike da soyyayar Allah ne da rahmar tasha jarabawa kan jarabawa wanda suka kaita ga nasara mai girma.
"sannan yan mata sai ku dage wajen addua musamman idan mutane biyu haka suga ruda maka tunani ka kasa gane cancntar daya acikin su
ADDU'A ne kawai makamin ki...
Allah yafi mu gani yafi sanin dai dai.. kar ki taba ganin kamar damuwar ki da wautar ki da abubuwan dakika rasa baso bane ko kariya agare ki ..our lord 's most generous and kind all u need is to trust him.
*3 a rayuwar hjiya billy da yazeed*
A zahirin gaskiya yawancin mata masu ikirarin sun karanta tarbiyar tan da dan adam a littafi son zuciya gare su... sabida sukan rasa muhimmin tubali wato tubalin imanin ganin zuciya mai kyau da bacin sa basu bda uzuri sam sam..bai kamata ka iya saurin nuna yatsa ma mutum ba sabida bakasan zafin sa ba sannan shi mutum ba abun da zaka rike sa kullum da doka ba ne..ko ubangijin mu daya turo mana littafin sa da dokokin sa yace "lah ikiraaha fid-deennn.." dan adam is a free animal u can't rule him unless he allows you to.
Allah ne kawai ya isa da mutum ba kai ba,shima barin mu yayi ya kuma sanar da mu akwai gida guda biyu wanda dole ka kasance a daya daga ciki wato"Aljanna da wuta" so neva try to be too pre-assumary in someone's life.
Ku gane son zuciya yana dawo dakai dodo yana bakanta ruhin ka komai zaka iyayi na rashin kunya da rashin imani baka sani ba haukatar da kai yake ya rufe maka ido..oh la hawla wala kuwwata illah billah Allah ya kare mana imanin mu muso gaskiya komin dacin ta.
*namiji irin yazeed*
Rayuwar su cikin talala ne a wajen ubangiji kai sai kaga kamar yan gata ne but no.. a lokacin da kake ganin suna jin dadin su..su abun tausayi ne a zahirin gaskiya neva eva be happy idan ga tsinci kanka kanata abubuwa mara sa kyau Allah kuma yana baka nasara akai...
hasbiyallah wa neemal wakeel"
chill girls,duk wanda ya yaudare ki Kisa aranki Allah ya tanada masa jarabawar sa agaba kamar yadda sarah ta zama jarabar yazeed.
*Arayuwar mahfud..*
Babu yadda Allah baya yin hallitar sa shima zan iya cewa salihin ne amma mai cike da mafi tsaurin jarawabawa wato jarawaban imani da hakuri"sannan yayi soyayyr sa sabida Allah badon komai ba shiyasa shi zai zamto mai nasara no matter what.
yana bada uzuri yana kuma rage yawan fushi uwa ba yana da saurin fahimta da yafiya..he's not a fool for being that it takes so much courage and strenght to be kind and soft hearted...mugun mutum ba komai bane illah fanko banza ...Allah ya kyautata mana zuciyar mu..
Allah ya sa mu karu da juna nan gaba.
*in loving memory of my dear,dear friend rukayyah muhammad which i potrayed as (sarah bukar) and her very gentle husband ma'aruf abubukar as (mahfud lingard)...haj hauwa (ummah)sweetest human being u can eva meet,may all your soul rest in jannah ameen..may Allah forgive the litle fictions i used and make it useful for whom eva will read from it*
Ina mika godiya ma dukan mabiyan books dinnan musamman my whatpad followers ..Bravo My grops surayyahms novels,page and taskar surayyahms i love u too much here.
*now where are the romantic tities?toh ga Sabon littafii na na nan tafe ba da dadewa ba mai taken 🍒🌺AJALIN SO "where power weds love*
*m certain that AJALIN SO🍒🌺 is an xpilicit romantic novel amma bazai zo da disclaimer sosai ba sabida nasan koda nace kar under age su bi zasu bi Allah ya shirye mu ya kuma kyautata rubutun mu ameen*
*FOLOW ,VOTE and LIkE @SURAYYHMS a wattpad da instagram this time instagram users can read my books on my page,oya go now sai na jiku masoyan asali*
Bye....🐈
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top