final flawed
*🅱RILLlANT WRITERS ASSO🖊*
{ _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_ }
™\jan\2019
🍒🍒
*SAMARIN SHAHO*
_The scorned_
🍒🍒
*#lovestory:#destiny@fault#purefic#thriller:#romance,any resembelance of life or story shud be considered as a coincedence i give no permission for copy or comparison#copycat*
_A true sensational story_
*VOTE STORY AND FOLLOW WATTPAD@ SURAYYAHMS*
_33_
Bayan tafiyar su tana kan kuka bata dago ba sai ya riko hannun ta sigar lallami yana ce mata komai yazo karshe insha Allah ba abunda zai faru da ita..
Da haka suka rabu
anan kuma duk hankalin ummah ya tashi ,tabi ta damu ta kira mahfud suna kan neman ta
.
Sai da ta iso daf take tuna ashe dazun yazeed ya kashe wayarta...
Shikuwa mahfud ransa me ya dan baci ganin halin da ummah ta shiga na damuwa
Don a duk sanda ta tuno da bacewar ta ranar sai taga kamar hakan zai sake faruwa ne..
Tana ganin su cirko cirko tasan akan ta ne, tun kafin tayi parking ya karaso cikin damuwa yace" lpya kuwa kika kashe wayar ki?
Ina kika fito haka naje office din ku baki nan..
Tayi shiru tana kallon disturbe face dinsa amma bata amsa ba...
Sai da ummah tace ina kika je haka saratu?
Anan ta farga Cikin i i na tace na dan fita ne ummah...kiyi hakuri ban san wayata ta mutu sai da na kama hanyar gida....
duk sai suka tsaya kallon ta alama ya nuna a face din ta na wani abin daban amma duka basu dago ba..
Ganin zasu iya fahimtar wani abu ya sa ta dan ja jiki tare da cewa ta gaji ya shige ciki ta barsu anan....
Mahfud haka kawai Abun ya dame sa ,sai ya juya cike da ladabi yace ma ummahn toh shi zai tafi tunda sarahn ta dawo...
Ummah ne ta ce masa ah a..ya dan tsaya suci abinci ko zai tayata ma saratu magana akan ta rika sanar da ita in har zata dade haka awaje ita tayi har tagaji
Kuma shikan sa yaga yadda hankalin ta ya tashi sosai....
Data fadi hakan sai ta bashi tausayi sosai ummah take kaunar saratu...
Idan ya yaga tana hakan sai yana tuno wahalhalun data sha a da chan baya duk akan yarta...
Take sai yaji ya bata Wani sabon girmamawa a zuciyar sa shikan sa ya san samun mahaifiya kamar ummah yana da matukar wahala.
Haka ya amince suka shigo tare ,ita kuwa sarah quilty consience da tunanin abubuwan da suka faru yau sai ya hanata saukowa
Ummah ta jere abincin ta kira ta ta kira amma shiru sai aikin cewa bata jin yunwa take ,
Ita kuwa ummahn ta so su hadu waje daya dan mahfud yayi maganan amma karshe haka tayi fushi ta koma dakin ta
Ko mahfud din bata saurara ba..
Abun ya bata masa rai sosai...ya rasabya zaiyi da wannan lamarin wai shin meya same sarah take ma ummah cold treatments yau..
Tunanin sa ma a lokcin da ta zo ta same ta cikin tashin hankali zata yi yunkuri saisaita amma sai gashi ita take binta tana borewa..
Har ya sa kai zai fita sai ya tura mata tex yana jiran ta waje
.
Kamar bazata zo ba don ita kadai tasan yadda zuciyan ta ke harbawa da abubuwa da yawa..
Haka ta iso Ta daure fuskan ta shima hakan,bai tsaya wata wata ba ya shiga mata fada,
Mafi akasarin fadan nasa na tuno mata ne akan labarin da ta bashi na wahalar da ummahn ta sha da duk abunda ummahm ta fuskan ta akan ta..
Shi aganin sa ummah bata cancanci ko da miskala zarratin na bacin rai daga gare ta ba
Tun da take da shi bai taba mata masifa mai zafi haka ba, she can tell that yau ransa ya baci da ita sosai...
Amma sai tayi saurin kawowa aranta cewar don ya san sirrin ta yake iya budan baki ya gaya mata magana son ransa..
Shikuma gani yake kamar sarah ta mance da kanta ne dole ya zamto ya mata tuni ko zata shiga hankalin ta akan ummah..
Sai ta sa abun aranta sosai,she just stated regreting again, yanzu da mahfud bai san labari na ba da bazai haura min har haka ba
Ai ga yazeed nan har karya yake hadawa gaban iyayen sa yana sa'insa da su akanta
She just tot that inda shi ne a matsayin mahfud yanzu da bazai tsoma bakin sa akan lamarin ta da ummah ba
Har mahfud yagama masifan sa batace komai ba illah sai da safen da ta amsa ya kama hanya ya wuce gida...
Ya isa kowa na bacci sabida ransu ba adai dai yake ba da faruwan abun da yazeed yayi...
Da shike yayi baci lattti da sassafe ma basu samu damar haduwa kamar yadda suka saba ba suka watse agidan
.....
Ita kuwa sarah har sai da tayi bacci sannan ta soma gane ma kanta sosai
Ba laifi kafin ta fita office din sai ta bada ummahn hakuri akan jiya
Tare da mata alkwarin daga yanzu zata fada mata gaskiya akan komai bazata sake bata mata rai ba..
Gefen yazeed kuwa yau saura kwana uku ne lokacin daya bayar na game of love dinsu ta cika
Ya tara invitations card dinsa masu zafi ya kuma aikawa ma wanda ya shirya su zo masa akan lokaci dai dai da plan din da ya shirya..
Yau ko da sarah take office bata jin dadi sabida sanda taje wajen hajya billy bata hakuri personally kafin ta zo branch din su
Anan take gayawa hapsy komai da yafaru ajiyan don sun mata nauyi sosai..
Musamman da har yanzu ta lura hjiya billy ta sa abun arai
Yanzu ba shakka tana kokuntur tarbiyar ta
Damuwar dake kan fuskan sarahn ya hana hapsy mata fadan data ke shirin yi,don ita sai yanzu ma ta san da dawowar yazeed
Cikin sauke ajiyan zuciya da nema makai nitsuwa ta ce sarah? Kinsan me kike yi kuwa?banyi tsammanin yazeed zai sa
Kina ma ummah karya ba,
And then what?... Na dauka idan kika hadu da shi zaki aikata abun da kika ce zakiyi ne na tambayar sa abun da ke ransa game da ke..me ya kaiki wani kwanciya akan gadon sa ?
Romantics dates ai a gidan sa ya fi dacewa yayi dake idan ya aure ki ba anan ba ..gashi ai ya sake kulla miki wani damuwar..
Ta dago a dan sanyaye ta kalle hapsyn "wato ke baki ganin laifin kowa sai na yazeed ko?yes nasan duka munyi ba dai dai ba da muka kebe har haka
But he defended me,atleast yayi yunkurin nuna ma iyayen sa gaskiyar lamarin..
Cikin kula Hpsy tace and so?
Toh yanzu ya zakiyi kenan,yazeed din ne yanzu ko mahfud..?
kin ga sarah da wannan abun da ya faru jiya
i still think mahfud is a better option for you..
atklleast bazaki aure sa wani a dangin sa ko iyayen sa suna miki kallon marar tarbiya ba
Ke da kanki kin ce hajiy billy is on it....Allah kadai yasan ko baban nashi ma hakan ya kulla aransa amma yayi shiru
Tayi shiru tana jin hapsy..
Mikewa tsaye tayi zuwa jikin window ta dauki mintuna 30 tana kallon waje
Har hapsyn ta ja kujera ta yi shiru tana binta da ido..
Chan data gaji ta tashi ta dafa ta cikin sanyin murya tace lpya kuwa sarah? Nayi magana baki ce komai ba.
Hawayen da ta ke boye wa ne suka sauko"
Da kyar hapsyn ta jawo ta suka zauna cikin lallami ta shiga bata shawaran ta nitsu akan abu daya lokaci yazo da zata san asalin wanda ya dace da ita..
Anan sarahn ta daure ta share hawayen ta da cewa"
Na riga na yanke hukun cin haka hapsy..
Amma na tambaye ki mana?
Hapsyn tace ina jinki..
tace dan karamin labari zan baki sai ki bani amsa sa acikin sa
Hapsyn tace uhum"
Cikin nitsuwa tace" a mazan zamanin nan namu wani saurayi ne wabda da wuya kikaga kuskuren sa tsaban nagartar sa,
Sai ya hadu da yar wata barauniyar mafa marar tarbiya,har maita tayi,..
Amma ba wanda ya san ba da son ransu suke haka ba,uwar tayi ma yarta ne don ta rayu..
Ki dauka duk wannan ya faru ne a idon saurayin nan yaga sirrin su yasan me suke ciki da bakar qaddarar su, da yagama fahimtar rayuwar su
Sai yace zai aure yar matan nan.
A dayan bangaren kuma akwai wani shima kamar wancan saurayin ne, sai dai shi bai san komai akan su ba amma yana iya yin komai dan farin cikin su, sannan ya yarda da su..mind you bai san sirrin su ba..
Sai ya fito da cewa zai aure yar matan nan..
Toh acikin wayannan biyun
" wanne kiga yafi rufin asiri yar ta aura
shin wanda yake da hankali amma yasan sirrin su?
Ko wanda ya Ke da hankali amma baisan sirrin su ba?
Hawaye ne ya sauko mata sai ta share ta kalle hapsyn alaman tana jiran amsa
Shiru hapsy tayi tana lailaya gajeren labarin,ace mahaifiyar ki mayya barauniya marar tarbiya,?
Kai Tsakanin harshe da hakuri ma akwai sabani
Kaiiiiii anya wata rana bazai zama abun gori ba?what if aka zo aka samu misunderstanding? Soyayyar zai iya sauyawa ya zamto kiyayya kenan..
Nan hapsy ta dago tace inaga mai hankali wanda bai san sirrin su ba ya fi cancanta..don kazantar da ba ka gani ba ma tsaftace.
Sannan shi mutum tara yake bai cika goma ba..
Duka kansu da zasu dace da ita sabida dayan shi yasan ita wacece amma yana da hankali...future kawai ake tunani akan sa
Amma wannan kuma bai sani ba,zai iya yuwa kafin ya zo ya sani ansamu kyakywar fahimtar juna agaba.
Da kyar sarah tayi ajiyan zuciya tace nagode hapsy
Ashe hukuncin da na yanke na kan hanya kema kin fada..
cikin rashin fahinta hapsy tace kamar yafa? Ni kwata kwata ban gane me kike cewa ba.
Whats all this sarah?
Tace babu komai barinje gida wajen ummah na i will have to talk to you later pls ki kira min catherine itama zan mata magana anjima..
Batare da ta jira ba ta dauki jakar ta ta wuce gida.
Bangaren mahfud kuwa alhj nafiu ne ya dauke sa suka je humanataran service a wata kauye su biyu da sauran officials din su
Hankalin su gaba daya na chan ana ta hidiman jama'a is like alhj nafiu yana so yayi retire ne ya dawo politics abunsa.
Ita kuwa hajiya billy sam sai bata jin dadin zancen auren yazeed da sarah ba,
Yanzu ne take kawo wa ita dama safeenah ce,
Don hankalin ta zai fi kwanciya ta kowani fanni idan hakan ta faru.
Ai bata taba samin safeenah da boyauyen hali ba, gashi iyayen ta ma sannanu ne anan waje ta bata da fargaba akan su..
Abun ya dan dame ta sosai amma tasan dole su ma yazeed abunda yake so..
Isowar sarah gida ta ajiye motar ta ta hauro ciiki ta samu ummah ta idar da sallah kenan tana adduoi
Shiru tayi daga gefe tana tuno da wayar da sukayi da yazeed na cewa zata fada ma ummahn ta maganan auren su shima ya tabbatar mata da yana jiran amsar ta ko a gobe ne sai adaura musu auren domin su dada toshe kofan zargin tabewar tarbiya da iyayen sa suka fara nuna mata
Jiyan.
Cikin mamaki ummahn ta dube ta, tace lpya dai saratu ya naga kin dawo da tsakar rana haka?
Tayi shiri cahn anjima ta sauke ajiyan zuciya ta taho gaban ummah ta rusuna
Hawayen ta ne suka soma sauka ta bi ta sunkuyar da kai kamar me neman gafarar wani mummunan laifi
Lokaci guda ummah ta daga hankali tana tambayar ta meya faru?
Da kyar ta daure ta riko hannun ummahn ta shiga bata labarin,tun ranar da ta sha giya ta fada ma mahfud sirrin su.. Da duk abunda ke tafiya tsakanin su ayanzun
Toh data zo kan labarin yazeed ne aka samu mtsalan ta so tafada zak zak yadda komai ya faru amma ganin heartbreak da tashin hankalin da ya riga ya bayyana akan fuskan ummah ya sa ta rage gaskiyan nata akan yazeed sai ta fadi shawaran data yanke musu..
Jikib ummah yayi sanyi da jin duk wannnan labari..
Tabbasss ta so mahfud niyyar ta ko da sarah bata fidda shi a miji ba zata sa ta tayi mata biyayya ta aure sa..
Amma jin ya san sirrin su ya sa ta shiga halin rudani itama"
Amma ai ya dade da sani shine ya rike bai taba nuna wa ba?
Cikin wannan nazarin ta dago ta tanbaye sarah
Sarahn kuwa idanun ta sun riga sun rufe sai ta ke kawo ma ummah nata tunanin a ganin ta tasan tayi musu kuskure kuma wannan kuskure shi zai rabata da auren mahfud ..
Ta nun ama umma tana tsoro din bata san ya zai kasance wata rana idan ya aure ta ba..
Da wayannan reasons din ta cusa ma ummah fargaban abin da zaije ya dawo akan mahfud..
Ummah Tayi bakin ciki matuka kuma tayi ma sarahn masifa wanda bata taba mata ba, don sosai tayi kukan jin abubuwa dayawa kamar shan giyar da ta taba yi da kebewar da take yi da namiji da sunan soyayya.
But She was left with no choice kawai sai ta sa albarka ma auren su da yazeed din...
Itama don ta huta
Tun daga wannan lokaci ummah sai ta shiga wani halin bakin ciki,..
Da shiru shiru tunani dayawa suna zagowa aranta
Meyasa har yau bata ji kamar mahfud ba shi bane mijin saranh ta..
Ita kuwa sarag Bayan samun fahimtar juna da sukayi da ummah sai ta sanar masa da cewa a shirye suke da ayi auren..
Har da murnan sa da dada bata alkwarin sa cike da son ya kauce damuwar da yake ji a muryan ta..
Sai yace mata insha Allahu jibi zasu zo da iyayeyn sa ayi maganan auren.
Yanzu gaba daya tunanin ta yadda zata kare musu ne da mahfud
Amma tasan dole ne ta gaya masa a cikin daren nan kar ma wani abu ya rude ta ta sauya tunani
So tun yana shigowa gari inda netwk yayi karfi yake ganin sakon text din ta alaman ta neme sa bata same sa ba
Sam sai hankalin sa ya kasa kwanciiya yasan dole akwai dalilin daya sa sarah ta matsa su hadu yau..
Tunanin haka kuwa har ya bayyana akan fuskanr sa ,ga yamma yayi sosai har aNmna neman shiga ishai
sai ya ce ma aljh nafiu su karasa gidan akwai inda zaije
Yaso ya ce masa ah 'a a ganin sun gaji sosai gashi dama yana so suyi maganan yazeed din gaba dayan su asan abun yi ..
Amma haka ya hakura ya barsa ya wuce gidan su sarah..
Da shike ma yau ummahn ta bata shiru a daki tana jimamin abubuwa dayawa sai wajen yayi empty
Sarahn Tana daga daki jingine da kan gado tana sauke numfashi tare da wayar ta a hnnun ta,
Sai yanzu ta sami wanda ta ki amincewa da zabin ta wato catherine"
A duk salon data fitar da labarin sai da ta nuna mata dacewar ta da mahfud fiye da kowa a duniya ...
Sai sarah ta dauka jawai maybe cath just dont wanna see him hurting amma ya zamo dole su tsaya haka..
Gani take qaddarar daya sa ta sha giyan data sha
Shi ya mata katangar karfe da auren mahfud..
Dadin karawa ummah ta amince...duk da ma jikin ta ya bata ummahn na cikin damuwa sosai
Akan haka
Da kyar ta tara courage din ta Ganin kirar sa ya sa ta sauko sanye da hijabi ruwan kasa babu make up a fuskan ta.
Haka kawai yaji wani iri da yaga yadda take sanyi sanyi, bayan sun gaisa sai yace mata lpya kuwa kika kira ni?
Ina ummah kuma fatan tana lpya,kiyi hakuri naje wani kauyen ne da dad din shiyasa bakiji ni yau ba..
A hankali ta gyada kai,maimakon ta dago ta fuskance shi sai bugun zuciyar da ya dadu ya sa ta fara sauke hawaye silently batare da ya sani ba..
Shiru ne ya ratsa wajen har sai da ya sake tambayar ta meke faruwa
Sannan ta dan sake sautin kukan nata wanda ya sa shi matsowa kusa da ita sabida mamaki
Yace haba wa nasan ba lpya ba,toh meyake damun ki?
Tana shiru sai kukan ta keci a hankali..
Ya yi tambayar duniyan nan bata amsa ba, sai ya soma tunanin ko fadan daya mata jiya yasa take soo suyi maganan..
Chan data ga ya daga hankalin sa sosai sai ta shiga bashi hakuri
Tace mahfud pls am sorry,dan Allah ka dauka duk hukuncin da zan yanke mana yau a matsayin mukaddari ne daga Allah..
Mahfud tunda muke da kai a Sau daya nayi yunkurin maka karya a rayuwar mu
Nasan Ban gaya maka cewa zuciyata ta kamo da son wani bayan kai ba"
Kuma yanzu ita take hana ni gaya maka gaskiyan dake tsakanina da kai...
But i cant take it anymore..ta sake fashewa da kuka
Wani zufa ne ya keto masa take jikin sa yaje shock ,..gashi ta birkice tana maganganin idon ta a rufe tana bada hakuri
Sai ya rike hannun ta shikan sa baisan kanshi yake calming ko ita ba
Gaba daya ya rasa hankalin sa What is sarah saying? Kenan tana son wani bayan ni?
Toh me hakan yake nufi..
Cikin rawan murya yace pls calm down heroine make me understand?
Akwai wanda kike so ne?
To me ya faru da hakan
Tayi shiru ta sunkuyar da kai tana sheshheka,shikansa baisa sanda ya dan jijjjiga ta yace kifada min mana sarah..
Whats going on..
Anan ta daure ta kalle idanun sa da suke rine cikin azaban rauni..
Tace eh akwai, ina son shi shima yan so na
Maganan nata sai ya doke zuciyan sa amma haka ya daure yace
And?
Tayi hadiyen kukan da kyar ta furta inaga shi zan aura,.. amm sorry...
Take ya lunshe idanun sa tam cikin radadin zafi mai tsaga ziciya..
He just cant belive that sarah tace masa haka..
sai ya bude idon sa akanta ya dada cewa " sarah bazaki auren ba kenan ko? Wani zaki aura baki so na?
Bata iya amsawa ba hawayen sa suka sauko
Yace but whay sarah?
Are you still scared ..i promise i wont hurt you
Dan Allah kar ki rabu dani sarah pls dont do this to me i cant live witout you..
Lokaci guda muryan sa ya sauya, tausayin sa da kuncin ganin sa ahaka ya sa karkawran da takeyi ya tsanan ta..
Bata da inda zatayi sai ta cigaba da bashi hakuri batare da ta amsa masa daya daga tambayoyin dayake mata game da yanke masa wannan hukuncin ba..
Ya tafi ya dawo ya akai sau uku ko zata tausaya ta duba hukuncin nata amma ina..
Ganin da gaske take ya sa ya koma motar sa ya kama hanyar gida..
Cike da jimamin heatbreak yake tuno maganan ta har yanzu so yake yaga kwakwaran dalilin ta na kin amincewa da auren sa..
Musamman cewa da tayi idan ta aure sa da son wancan azuciyar ta bazata basa farin cikin dayayi derseving ba"
Kenan har wani ya bada sarah kyakkywan alkwarin dayafi nashi?
Sai ya soma blaming kansa da ya barta duk da ma yasan ita tace kar ya zo kusa da ita..
More than any oder day yake jin zafi azuciyar sa..
Idan har sarah tayi aure yasan ba shi zai hana sa jin kaunarta aran sa ba
Kenan daga yau ya kamata yasan hanyar da zai rabu da ganin ta ko jin ta a rayuwar sa don ya samu sukuni makan sa da ita kanta sarahn..
But he's weak now sosai zuciyar sa ta buga, duk dauriyar sa sai daya yi sanyi baiya jin dadi da a brain dinsa ..
Ya kasa zuwa gidan sai ya wuce apartment din yazeed kawai don ya samu ya nitsu..
It was to 11in the night yazeed na bayi yana wanka..ya shigo a sanyaye
Duk da ya share hawayen sa amma bashi zai hana ka gane yayi kuka ba ..
Anan bakin gado ya zauna ya dafe kansa yana jin azabbaben zaazabinn dake tohuwa ta cikin jinin sa.
Idan ya rufe ido ba abund ayake gani sai fuskan ta,wani bin sai yaji kamar karya ne sarah bata masa haka ba,
Wani bin sai yaji kamar ya sake koma wa ya roke ta ta aure sa ko zata amince...
Amma idan ya tunoo yayi hakan sai yaji zafin dake zuciyan sa ya dado..
Shin ko yaje ya same ummah ne ya roke ta alfarman haka? Amma gani yake idan yayi haka yayi son kai..ai sarahn ce dakan ta tace ta zabi wani ba shi ba..
Hakuri ne kawai option dinsa tunanin haka yasa ya sauke wasu zafafan tears
Wanda yasa yazeed dake tsaye tuntuni daga bakin bayi karasowa a daburce
Cikin damuwa da mamaki uace fredoom?
Meyasa me ka whay are you crying..hankali a tashe ya fada cikin dagon murya mai dauke da razana.
Dafe kai mahfud yayi don ji yake kamar zafin yake kara masa idan aka tanbaye sa dalilin hawayen sa..
Anan kuma Lokaci guda yazeed ya birkice yana so yaji dalillin kukan daya ke yi..
Tun kafin mahfud din yayi controling kansa yayi magana ran yazeed ya riga ya harba dokin zuciya sai karkwara yake yana surutu..
Yace kafa fada min abunda ke damun ka don ba barin shi zanyi ba..
Dad ne ko mum?
Wani abu ne ya same ka
Talk to me bro i cant take it anymore..
Gaba daya uneaseness din yazeed din ya sa ya samu karfin gwiwar dole
Nan ya kamo hannun sa a sanyaye yace masa ya zauna ..
Cikin zakuwa yaxeed ya zauna yace gaya min me ya faru?
I swear i will make them pay ko ma waye ne..
Shima Tuni idan sa suka sauya kala.
Anan mahfud y dan share tears din sa yake fada ma yazeed ai yarinyar nan Dayake so ne tace bazata aure sa ba wani zata aura a madadin sa..
Kuma shi ya son ta sosai..ya so ace rayuwar su tare zasu yi
Cikin shock da haushi da takaici yazeed ya dube sa...
So akan mace ce ma kake kuka ?
Mahfud ya juya kansa alaman bazaka gane bane..
Ba yadda ya iya ya jawo sa ya rungume sa...
Yana jin saukar wasu sabbin hawayen nasa
Cikin muryan tausayin yake cewa "
Kar ka damu freedom koma wacece ita nasan yau ta tafka babban asara arayuwar ta
Kuma Allah ma yasan kafi karfin ta tane ,i wish i know her ugly face yau da sai na rama saka kukan da tayi
Who the hell did she think she is?
Yana rarashin bro din nasa Cikin bacin rai shima ya sauke hawaye.
Ganin yazeed din ya dmdada hawa dokin zuciya yana magangun kamar duk randa ya ganta sai ya mata wani abu itama taji ba dadi ya sa mahfud
Ya soma sasauta makan sa yana neman nitsuwa
Da kyar ya kwace jikin sa jikin yazeed din ya zauna ya dan dafe kansa..
Dada ganin damuwar mahfud din ya sa yazeed dauko kwalban giya da niyyar sha ko zaiji bakin cikin da yake ji ya sauko..
Yana matukar kaunar sa..
Shika dai ya san zafin dayake ji dayake ganin hawayen sa
He wished he know the girl da duk hanyar da zai bi sai ya dauki fansa ma bro dan sa.
Har ya zuba a cup zai sha mahfud yayo saurin kwacewa
Tare da ce masa wai meye haka ne yazeed for whaat?
Ba na hanaka shan giya ba? Wai meyasa baka ji ne
Did you even know that giyan nan shiya fara kawo matsala tsakani na da ita?
Pls dont take it bro bana son ko da wasa giya ya saka ka a mtsayin da nake ciki yanzu..
I cant bear to see you hurt in any way...
Tausayin sa sai dada shigar yazeed yake a zuciye yayi wargi da kwalban giya yana huci suka rungeme juna..
Sai ya zamto mahfud din ne ya dawo ya lallabn sa
Har yake fada masa cewa kawai don yana son ta ne ya sa yaga ya daga hankalin sa haka ,
Amma don bata zabi rayuwar aure da shi ba shi ya amince da zabin ta.
Sai dai yana so ya koma gida da wuri don bazai iya zama yaga auren nata ba gani yake kamar zuciyar sa zata sake karaya ta jefa sa cikin wani hali..
Tare da sa yazeed din ya masa alkwarin bazai fada ma iyayen nasu ba har sai abun ya lafa da haka sukayi bacci
Cike da tausayin juna
Who else wanna see nect pages?
*Coments and share*
*Offical cat*
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top