part 18 35 36

*⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*


    ™/8/ 2018🔞
   *🌺SAKAMAKO🌺*
    _The pitch blunder_

_Story and  written by_
  *SURAYYAHMS*🔥
    

_WATTPAD_ @: _SURAYYAHMS_
  @ _IG:Surriem-sule_

*#Lovestory2018*
*#romance#fiction..*
*any resemblence of life style or story should be considered as a coencidence"i give no permission for any comparison,beware copy cats!.*



*Page▶35-36*



Ta dan ja gefe uncomfortably shima ya biyo ta
..sosai  sabon salon fushin nata ke burge sa shikam ma yafi son haka ...

sai ya kai hannun sa ya daura akan boobs dinta '"wai meyasa baki son sa brazzaires ne? Ya tambaye cikin salo idon sa na kai kamar ba shi ya furta ba.... tayi shiru ba tace masa komai ba sai da ya sake latsa kan boobs din da dan karfii..
idonta har sun cicciko da ruwa" sai tayi saurin dafe hannun sa dake kan boobs dinta da nata tace" uhmm ..uhmm.mm ba kai bane  kasamin ciwon nono tun ranar da ka min mugun ta gashi zafi na keji kum..a.sai tayi shiru ta kasa karashe maganan tana mus mus da ido kamar mara gaskiya

Yayi murmushi a boye ya dada gyara tsayuwar sa yace" karyan banzan kawai..da yau aka soma taba miki nono ko nawa zai dawo masifa?..cikin sauri ta dago ta kalle sa tare da ture hannun sa kadan cikin fushi
Ta juya masa baya" ni dai bana son wannan abubuwan daka ke min ai baka ce min haka ba tun farko..Ni ban saba ba kuma banayi.

Bai ko amsa ta ba ya juyo da ita yace" i don't care... Ko zaki ce ranar ma ba irin shi ku kayi a hotel da wannan mutumin ba? Ta yi yunkuri cikin fushi zata fice ya dawo da ita da karfi tsam ta fada jikin sa ta baya... sai ya rungume ta ya daura kansa a  kafadan sa jockingly yana mata dariya mai ban haushi...  sosai idon ta ya cicciko amma sai ta danne kuka tayi luf tana shakar qamshin sa..jin sautin maganan sa take yi a kunnen ta yana cewa" shhhhh kar ki ma daga ma kanki hankali don ke zaki wahala ..infact daga yanzu duk yadda nake so nayi da jikin ki zanyi saboda kinyi da chan afilin ta zubar har ya ishe ki atlast last mani aka kawo ma saura so just relax ..
Nan ta dan fashe da kuka mai cin rai " muryan ta na rawa tace "Allah ya kiyaye nayi karuwan ci kai kai san wannan mugu kawai .dan i.s..ka..bakin ta har na rawa ta kare

Ya juyo ta fuskan sa a shake ya murda hannun ta  sai da tayi karah yace  wato don kinga ranar na kyale ki kin fada shine yau ma zaki sake maimaitawa ko?zan ko yo maganin ki ena nine dan iskan ki?..cikin dauriya tace toh in ba iskanci ba ka kyale ni mana must you touch me?ai kace min nayi yawin ta zubar sai ka kyale ni!... ko kaga na taba kin aikin daka sani ne ka kawo wannan salon...? Ni bana so..cikin shessheka tafada

Bai kula ta Ya jawo ta zuwa wajen couch ya sa hannun sa tun daga kasa ya kwaso rigar baccin gaba daya ya zare mata su ko motsi bata kara yi ba"kuka take amma sai ta dakata ta maida shi cikin ranta tace "wallhy sai nayi maganin ka ba karuwa kake so maida ni ba?zaki ko dandana kaji thank god ma aure na kake.. Kuma tunda nasan kaina nasan bazan taba jin kunya ba sai dai kaji kunya mu zuba"ta tabe baki cikin takaici

Daga ita sai pants ya barta ta tsaya ido ya dan ware yayin da yayi arba da su biyun a tsaye chur ba shakka dole zasu na mata zafi cos thy look tender and full ..kallon su yake yi tamkar ba kwanan nan ya gama latsawa ba ..

tuni yakai hannun sa kai ya shiga shafawa tana tsaye tana neman karfin gwiwa cikin zuciyan ta" instead yaga tana masa rigima kamar yadda ta saba in yana taba ta sai yaga ta lumshe ido jikin ta na dan karkarwa kadan ko motsi batayi bare ta hana sa ....

Ya kamo hannun ta ya zaunar da ita kan couch din yayi tsuguno gaban ta tare da zare shirt din jikin sa..sai ya tsaya daga shi sai army green trousers sa wanda ya dan kama shi kadan tayi masa kyau sosai don pencil ce...
Haka ya rusuna ya cigaba da wasa da boobs dinta har ya kishingidar da ita kan couchh din  yasa harshen sa yana zagayawa batare da ya kama bakin ba.... dan karamin nishi ta sake ya lumshe ido dayan hannun sa yana daddana mata cinya a hankali
ta yi gum tana jin sa tsawon lokaci don harga Allah da ta  sake ranta sai ta soma jin dadin abun sosai ko tak bata ce ba bare ta hana shi...

Baya jin Dadi daya ga tayi nasa shirun Sai ya samu sarari ya shiga murda inda yasan zatayi magana ya daga ta ya koma ya zauna yana daura ta kan cinyar sa ta fara hawaye a hankali

Yayi murmushi murya ciki ciki yace meye kuma? Tace.. sir pls ka kyale ni mana pleasse na roke ka
Wallhy suna min ciwo   wai kai baka da tausayi ne?
Yace eh mana..amma tunda kin gane hakan zan kara miki wani

Ya mike tsaye da ita a hannun sa ya kwantar da ita akan gado half  way
Kamar mai shirin yin mata operation haka ya sa hannun akan ilahirin marar ta yana bi da wani zaren zane da hannun sa cikin salo mai  rikitarwa dan dolen ta sai da ta motsa ta shiga mikewa

duk idanun sa sun sauya ya cigaba da yi yana yi ba tayi aune ba taji ya zare pants din ta da sauri ta mike zatayi magana a razane ...yayi saurin maida ta kan gado da hannun sa karkawa take yi kamar an tsomata a deep freezeer ' sam sai ta kasa furta kalma ta bi ta rude tana girgiza ai a rude tana zubda hawaye..hannun ya sa ya shafa arean  neat and clean hq dinta ji yayi tamkar yana shafa konar auduga kaushin wajen har wani romancin hannun sa yake shikansa sai da ya rife ido gam yana nishi kasa kasa yana jin wani rin abu na masa yawo adukkan ilahirin jikin sa

Yana kokarin taba asalin waje ta razana sosai ta kamo hannun sa dam dam ta fashe masa da kuka mai razani" dan Allah kar kamin fyade sir.. bana sake maka magana  in kana so  ..kai ba dan iska bane kayi hakuri na roke ka duk sai  ta birkice..ta kuma cewa
Ko Duk gidan kace na wanke zan wanke  dan Allah kar kamin fyade..ta cigaba da kuka..yayi kokarin fizge hannun sa amma taki sam ta sake da shike jikin sa ya mutu gaba daya ya san in ya cigaba tabbas zai shige ta kuma baida ranar aikata hakan arayuwar sa.

sai ya hauro sama ya danne ta gaba daya suka manne sosai bata ko kyakkwan numfashi
Ta lumshe ido  Tana jin yadda bare chest dinsa ke gogar boobs dinta...gefen kunnen ta ya sauke lips dinsa ya shiga lashewa nan kam ta kasa hakuri ta na dan motsawa don abun na shigan ta yana mata chakul kuli" yana sane da duk abunda take ciki sai da yaga ta na shirin fita daga senses dinta  a hankali ya shiga hura mata iska a kunnen "yanayi yace inda kina min irin wannan nima da bazaki sha wahala ba bare namiki fyade..

...."ni ban iyaaaa ba.. tace muryan ta na rawa cikin sheshseka

Yace ohhh really"
Mai da me nake miki to ni din?
Tayi masa shiru yace answer me ko yanzun nan nayi miki fyaden...baki na rawa tace" toh ai kai baka da nono kuma nan kake min mugun ta Allah ya isa min...cikin sigar sakalci tafada amma daga ji har ranta take furtawa...ya mike tsaye kanta ya dago ta..duk dama  razana shi boobs dinta keyi shiyasa yake dada jan lokaci zuciyan sa take dada rudin sa yace ok.. kema ki nemi wani wajen daban kina ramawabko kuma saiki ki fara min yadda nake miki in baki son haka"

Tace in nayi maka bazaka min fyade ba...yayi murmushin keta yace ehm..a hankali ta yi yinkuro zata sauka a kan gadon ya jawo ta yace ena zakije ai yanzu zaki fara...""wallhy ban iya ba ta sake fada a tsorace yace i said learn"

Ya kwanta  da baya yana jiran ta..juyi tayi ba shiro azuciyan tace sai na rama ai mugu marar imani.. Sai ta sa hannu ta shiga shafa sa a hankali
Bata iya ba kan amma tayi kokari duk dama shi yake dada daurata akan hanya in batayi dai dai ba daga kwance ya kamo bakin boobs dinta da karfi ya dan murda..tun tana gaining confidence har ta dena itama ta shiga latsa sa sigar mugun ta ta rika sumulmuka masa jiki tana ja da karfi in tasa bakin ta sai wajen yayi shati shima sai da yaji bauri akan kananan deep nipples dinsa shida kansa" ya ce toh ya isa" sannan ya juya gefe yayi ruf da ciki yana maida nunfashi ...
hankalin ta ne ya dan kwanta da tayi hakan tun daga lokacin ta raya a ranta sai ta rama a hankali itama ..

Har yanzu Yana kwance ta dauke pants dinta akasa ta yi saurin shiga bathrum don ta kimtsa kanta
Kafin ta fito ya daga rigar sa a hannu bai sa ba ya bude kofar yana fitowa baki suka ci karo da zarah..

Kallon mamaki duka maida ma juna ..wani kifiyoyon kishi ne ya chakke mata zuciya ta daure fuska yace" i tot aiki kikaje waht happen?

Tsaki ta ja batare da ta amsa shi ba ta karasa dakin ta a baya yake binta ya maida rigar sa  tana shiga ya finciko ta cikin Hatsala tace dont you dare touch me da hannun da ka taba wata mace stop it ta daka masa tsawa mai dauke da masifa ...yace what zarah?lpyar ki kuwa tace  i dont know"
Ni kawai ka raba mana kwana ban gane wannan yayin naka ba kayi da wannan kayi da wannan just check out how u refused to allow sleep in peace last night amma shine har kaje dakin wata ko? Ta fada tan shaking tsaban masifa

Ya dan tabe baki yace ..ok fine magana ya kare.
Yau Na raba dake za a a fara first 2 days from now then her..a hatsale takai
Masa duka a kirji cikin masifa tace banayi... bana so ...ni kar kafara wannan wayon dani... da ita din daka fara da ita da zaka karasa ...
ya ce shikenan uwar gida toh bari naje kawai ya juya fuska ba yabo ba fallasa zai fice ..yin haka yasa ranta ya dada baci da gudu ta je ta sha gaban sa a haukace tace "wallhh sai na hada ka da mum tunda abunda zaka nayi kenan mafar adalvi kawai

Yace ohh my god zarah ba ke kika ce bakiyi ba..u just said i shud go to her ...baya kadan taja ta harde hannu tare da jan tsaki...

Jin tayi masa shiru ya juya zai fice tace shikenan na amince kafara da ni din "

Ya juyo da karamin murmushi yace ok..
Sai ya fita..
  kan gado tafada ta  sauke ajiyan zuciya cikin ranta ta furta "gaskiya ena son majeed bana son ena barin sa da wannan shegiyar yarinyar ta dada juyi cikin damuwa tankuma rayawa"" amma kuma ena son careeer na i cant live like this. ... ohh god help me mana..ta yi ajiyan numfashi ta tashi ta fice again
.

Ko da ta je office yau gaba daya ta kasa samun nitsuwa sosai take jin kishin a ranta..bata taba sanin majeed na shiga dakin suhan ba sai yau and with how she sees him gani take kamar wani abun ya faru...
Faiza ce tsaye akanta almost five minutes amma bata sani ba har sai da ta zauna..

Ta dafa ta tace lpya kuwa zarah...dan karamin numfashi taja ta koma kan chair " chan tace pls ki bani shawara faiza
Im not comportable with majeed and that girl a gidan nan ..haka kawai nake jin na tsane ta but bansan ya zanyi ba kar garin neman gira na rasa ido kinsan fa mum tana side dinta ne' dont want do anything silly da zai sa na koma gidan jiya

Faiza ta gyara zama  altho bata yi tsammanin zarah zata fadi hakan ba..
Tace calm down girl duk kinbi kinyi sanyi ai ena lura dake.. Kinsan me?

Tunda kina da tabbacin nasara na wajen mu why not kirin ga samun lokaci  kadan kadan kina zama agida ko da na kwana daya ne just for him kinga daganan ma sai ki sa mata ido sosai ki gane ita wacece

Ta yi shiru kadan chan anjima tace i will think abaut it faiza..bari na kira ahmad'

Suhan kuwa tunda ta samu ta fice a gidan aikin ta kawai take yi bata ji kira ba ..

Sai chan da yamma lis aka zo neman ta daga waje ta fito tana dube dube ta sha mamaki da taga anty jamila ne...

Tace anty ya dai ?
"" suhan meyasa kika kashe wayar ki "jikin anty maryam fa ba kanta gaskiya ena ga mukaita asibiti kawai

A take ta ji wani irin bugun zuciya ko tsaya wa sallama batayi ba ta zari hijabi suka nufi gida...

akan tabarma sukabiske ummahna zaune shiru gaba daya tayi pale kamar wacce babu jini ajikin ta ....

Ummah? Ta fada tana rusunawa hankali tashe..
Da kyar ummah ta dan daddafa ta zauna sa kyau tayi murmushi"..tace bari na kira mota muje asibiti...ummah tace tsaya dakata kar kije ko ena suhan yanzu na dan ji sauki zan warke ai.

Girgiza kai ta shigayi tace ummah dan Allah ki bari na kaiki  kin ganki kuwa?
Dan Allah kibari muje asibiti mana "

murmushin karfin hali ummah ta kwakwaulo tace "nace da lpyata yanzu suhan baki yarda dani bane?
A hankali ta dan shafa fuskan suhan din tana murmushi tace rashin ki ne kawai yake damuna nayi kewar ki sosai yata"

suhan tayi murmushi "
Ummah tace
amma nafiso ki zauna a gidan auren ki ki kama mutuncin ki kinji? Suhan ta gyada kai tace to ummah.." toh Allah yayi miki albarka tashi to ko tafi gidan ki kar dare yayi miki a hanya..

Anty jamaila kam kasa bude baki tayi dan mamakin karfin hali erin na ummah ?
She knew She"s soo sick don ko wani dare bata bacci ta dadi amma sam sai taki  nuna ma suhan asalin lamarin ...

Ba irin fadan da basuyi da anty jamila amma sam ummah sai tace'jamila...ki barni haka suhan fa tana shan wahala sosai a rayuwa duk saboda ni.....naso ace tayi zaman ta ta nitsu a gidan miji amma kinga har yanzu nema take don kawai na samu lapya wanda ke kanki kinsan ba samu zanyi ba lokaci na kawai nake jira
Ni na riga na yanke shawara ba zan sake daura mata wani nauyi fiye da wanda take yi yanzu ba... Allah nake roko yayi mata jagora a rayuwar ta ya bata wanda zai mata kamar yadda tayi min...

Jikin anty jamila gaba daya sai yayi sanyi in takawo mata irin wayannan maganga nu ..

amma ya zata yi
Itama tausayin suhan din take ji musamman ita datafi kowa sanin asalin halin da suhan ke ciki gidan mijin nata..

Haka zarah ta yanke shawarar zata na cire kwana daya kowani sati tana zama agidan itama agwabza da ita...

Bangaren captain kuwa bai sake duba suhan ba duk dama yana cikin sabon salon shaukin jikin nata...he cant say why
amma haka kawai yake jin gwanda yana mata hakan kawai itama taji ajikin ta .

Wajen misalin karfe 9 da rabi na dare zarah ta shigo room dinsa  ganin har ya kwanta yana bacci sai taji sanyi aranta

Itama kimtsa kanta tayi tsaf tayi ta fenta ko ena da make up as usual ga wani tsinannen rigar baccin da ta dauro sai ta kama hanyar kasa ta sauko cikin takun ta na kasaita tana yatsine gaban katoton TV ta zauna ta kunna fashion chanel tana kallo kwana biyi da bata bada hankli sosai sai taji kawai she missed fashion stuff..

A Lokacin suhan na daki
Sai taji knock" ta tashi ta bude kofar ba yabo ba fallasa  taga maids dinsu ne da murmushi tace madam oga yana kiran ki..

Tace yana ina? Tace room dinsa .wani sauke ajiyan zuciya tayi mai dauke da rashin jin dadi tace ok ena zuwa ta maida kofar ta ta rufe..

Da tayi niyyar sa hijabi amma saita fasa " wando da riga ne  mai kyau sky blue sai ta sanya hula fari akan ta sauke suman kanta ta baya ta daure da light pink ribbon....

Tana isa dakin tayi knocking liff yayi kan gadon  babu ko riga ajikin sa...bayan ya amsa sallamar ta ta ja ta tsaya a gefe tace gani "

Hannu ya mata cos ganin ta haka sai yasa shi dan tabe baki"
Ba musu ta karaso daf sai ya jawo ta da karfi ta zo daf da shi har suna shakar numfashin juna " cikin gwalowar ido tace kace nazo to me zan maka? Yace me kike min dama? Naga kamar kina wasa da aikin ki so i will teach you a lesson now...tayi shiru bata kara cewa komai ba ....dan kallo ya bita da shi sannan yace ' go an get me sumtin to eat..tace ai bakka cin wanda nake kawo wa..""toh ena ruwan ki? Yafada tare da dan daure fuska  ...murya ciki ciki tace babu kyau  dai almubazaranci ta dauke kai kamar ba ita ta furta ba.. ..yace "Hmmm good"wannan bakin naki zan farsa sa  tashi kije kimin abunda na saki yanzu..

Mikewa tayi ajikin sa tare dan gyara zaman rigar ta ta fice..
Zarah na zaune suhan ta zo ta wuce wani irin kallo ta watsa mata aranta tace hmm samun waje tusan asuba ...ta yi tsaki ta maida kanta tv ta cigaba..
Suhan din ma  kallo daya ta mata ta dauke kai

Almost 10 minutes ta dauka wajen warming masa normal abincin da ya saba ci wanda aka yi..ta hada masa a plate komai tsaf as usual ta sake dawo wa ta haura sama dakin captain

Ko da ta wuce 5 minutes yayi yawa zarah ta bi bayan ta da leke " she tots don basa nan agidan suhan ke facali da abinci yadda ranta yake so..

Sai kuma taga ba nan dakin ta ta shiga  a hujajan ta ce kan facalin bala'i..a gurguje ta hauro sama kamar wacce zata tashi sama ...

Kan chair ya dawo yayi zaman sa dual color three grt ne a jikin sa dama sai ya dauki wHite singlet mai dan kauri ya sa faffadan kirjin sa..

Suhan ta rusuna zata ajiye abincin kenan ya karbe da hannu daya ya jawo ta kan cinyar sa
Ko bakin magana bata samuyi ba zarah ta banko kofar....

A hujajan ta mike tsaye shikam ko ajikin sa yana zaune" harara ta soma watsa musu kafin tace whats happening here ba bacci kake yi ba?

Yace na tashi ...and u call her to come and do what majeed meyasa baka da adalci ne...?a tsawace ta fada tana diri

Suhan ta dan ja karamin tsaki zata fice cikin fusata ta  zarah  ta jawo ta"wai  ke wata irin banza karuwa ce  bai fada miki yau ba kwanan ki bane ko me?

A take suhan Ta juyo xikin kallon sama da kasa tace": kece dai banza karuwa bani ba"

hannu ta daga zata wanka mata mari captain ya tsawatar musu tare da cewa "ke zarah ki nitsu!!!
Ya taso ya tsaya  gaban su " cikin bacin rai tace uhmmm tabb lallai kam kanaji ai tace min karuwa kana shuru ko? Cikin masifa take maganan tana rawa da kafafun ta

Ya juya yace ma suhan u can go ...ta juya ko sake kallon su batayi ba ta wuce.
Zarah ta ja tsaki mai sauti cikin jin haushi coa ba hakan ta so yayi ba

Ni nace tazo kuma ga abunda ta kawo min
Ya mata nuni da abinci ""
Tsaki mai sauti zarah tayi tace karyan banza kawai..dama kun saba abun ku zaka wani kawo min magana

Ya dan ture hannun da ta daure kan kugun ta gefe ya matso daf ya same ta ta bayan ta ya tsaya ya kama hips dinta ya juyata ta...kallo ya ke mata nai kashe jiki shikan sa ya san zarah ta danyi sanyi kwana biyun tun da har tana nuna ta damu da shi

Cikin sanyin murya yace"Me ya sa kike haka ne wai zarah? Shes not ur mate fa?kuma ashe duj maganan da na fada miki baki yarda ba kenan wallhy ba sonra nake yi ba..wato kina so wata tazo ta shiga tsakanin mu ko?

Ta dan turo baki tace kai dai kake son haka ba gashi nan kana jawo ta nan ba hmmm...yace i know
Amma ai da daliili and u have to  know that ita ke dafa mana abinci tare da maids.. ...nasan kuma inda zan ce ke ki kawo min abinci ba kawowa zakiyi ba so u see ai dole na sata...

Wani mugun kallo ta bishi da shi tace" chab dijam... dama ni yar aikin ka ne? huh god forbid thank god Kaima kasan wance ta dace da girki da maids agidan nan amma bani ba..girki....?tabbb ai sai dai ita din..ta dauke kai tana tabe baki
Baice komai ba ya lafe kan kafadar ta

Yawwa baby..ta juya tare da kaucar da yanayin sun  shima sai ya basar  ya dan zare jikin sa tace" gobe zan fara attending primary meetings dina so ...i need ur permission incase in tafiya wani wajen ya taso mun urgent...

Ba tare da yayi dogon nazari ba yace sure why not ""Allah ya bada sa'a..
ta sake masa kisss cikin jin dadi tace "ameen
Daga nan suka zauna dan hira a haka zarah har ta cinye abincin san tas  afterwards suka yi bacci.

Commmens and vote pls








*surriem*

Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top