part 14 page2728
*⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
™/8/ 2018🔞
*🌺SAKAMAKO🌺*
_The pitch blunder_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
_WATTPAD_ @: _SURAYYAHMS_
@ _IG:Surriem-sule_
*#Lovestory2018*
*#romance#fiction..*
*any resemblence of life style or story should be considered as a coencidence"i give no permission for any comparison,beware copy cats!.*
*Page▶27-28*
Bayan mulewar zarah ciki Captain juyawa yayi yana kallon suhan wacce ta sunkuyar dakai kasa looking very tensed and disturbed ...a lokacin itakam fargaba ne ya ke damun ta yaushe zata iya hada zama da wannan matar dake jin kanta kamar wata goddess? Gata daga gani masifa ce..sai Ta danyi ajiyan zuciya..
Sai Aka bar mum da bada su faiza da ahmad baki.. Wanda ko minti 5 basu kara ba suma su kayi musu sallama suka bar gidan ...
Shima captain sai yayi yunkurin haurawa "mum tace son..ena zaka je kuma ai baka kammala cin abincin ba ..yaso ace dama ba afada masa wayayi ba cos he enjoyed it amma yanzu kam he cant just eat from the hands that made it.. a hakan ma nadama yake dayaci wannan din ..sai ya dan fuske yace mum na koshi ne i wanna freshen up zan zo na sameki a room.. tace ok bakomai...
Shigar Zarah daki da kyar tayi calming kanta wato shi kishi kamar zawo yake in ya taso ba'a iya controlling dinsa in kuma aka denne shi sai ya barke ya barka da kunya..lol
altho zarah bataso ta nuna hakan ba amma ganin yadda kowa yake ririta suhan a wajen sai ya bata mata rai sosai ta harzuka
Gashi yanzu tana regretting dama ta shirya ne akan zata nuna ma koma wacece amaryan nata harkan aji da girma
wanka tayi ta sauya zuwa sleeping dress baki mai tsantsi ta kwanta babu abunda take kawo sai fuskan suhan"ohh god.. i wasnt expecting her to be this prety daga ena toh mum ta samu wannan? isnt she suppose to be bringing some trash..kai kai gaskiya akwai aiki it seems like im jelous ta fada cikin zuciyan ta..tare da sauke karamin ajiyan zuciya
Mum kam tuni ta lallaba suhan ta kuma yabata sosai tace mata insha Allahu babu mai takura mata agidan nan..kuma in har zarah ne zata saba da ita don haka halin ta yake sai ta dan mata nasihan ta bi ta ahaka su zauna lpya....
Suhan ta amsa tare da bata tabbacin yin hakan...dan hira kadan sukayi suhan ta koma dakin ta ta sauya itama zuwa simple nite riga da wando mai dan kauri iya ankles din ta light pink ta daura hular paris mai kyau tayi kwanciyar ta..
10.35pm captain ya shigo dakin zarah by then tagama kullawa tana warwarewa har yanzu suhan ne a tsaye aranta wani abun na tokare mata kirji...jin shi ne ya shigo sai ta dada shan kunu ta hade rai..bai damu ba ya zauna dap murya ba yabo ba fallasa yace "madam what the hell was that for ?
since i dont even derseve a welcome atleast you can tell me what happen wai meye matsalar ne?..
Dama Zarah Kamar jira take sai ta juyo cikin masifa ..kallo ta watsa masa tare da cewa "wani welcome din ..ai ka samu welcome kala kala daga bakin wanda kake so nawa ne kuma zai dawo wani issure? Look !! a haqiqanin gaskiya ma you should be teling me welcome not me telling u ta dan watsa masa harara ta harde hannu......dariya ya kufce masa wani bin sai yaga kamar zarah taci brain"
Sai da yayi control ya dake ..yace ohhhh ai na manta..i just forgot that im the wife and ure the husband so welcome yana gama rufe baki... cikin fusata ta kai masa dukan haushi a kirji
.hannun sa yasa ya kamota ajikin sa ya dan matse ta kadan duk sai taji ta rusuna ammaa sai tana kakkaucewa..
daura kansa yayi kan kafadar ta
Yana dan mata dariya ta sani sarai ya gano borin kishin sa takeyi amma bai furta ba..cikin sassanyar numfashin sa mai dauke da motsamotsan kashe jiki
Yace ":i missed you alots.. ya daura lips dinsa akan gefen neck dinta yayi kissing..
lumshe ido tayi ta dan kamo sa tare da kafewa kan kirjin sa murya ciki ciki ..cikin shagwaba tace" karyan banza kawai bayan ga wata nan an kawo maka ita har da dafa maka abinci?....ta tabe baki
.
Yayi yunkuri ya dago ta da kyau suna fiskantar juna baice komai ba "he lean and kissed her passionately kafin sai ya dada haurawa da su kan gado.."cikin sexy voice dinsa mai shirin zautar da ita yazo daf kunnen ta yace" ai kinki kulani shiyasa hakan ke faruwa baby ba kijin magana na..why? Ta yi masa shiru..yace pls baby ke daina kinji ?
Wani sanyi ke ratsa ta ta dan gyada kai kamar da gaske cahn tace' ai kace min baka santa ba ko.?
Yace yeah.. kema kinsan duk shirin mum ne i only knew her ranar da aka kawo ta gidan nan
..zarah ta dan ja numfashi ta sauke a shagwabe tana dada shigewa jikin sa " ohh ashe ka ma ganta kenan ranar ko.. amma ai baka fada min kyakyakwa bace gaskiya ni am jelous.. ta furta bata san ma tayi hakan ba don jin kanta take a wani irin yanayi...
dan dariya yayi yace jealous? ok to prove it lemme see and then i promise to tell the banbanci ..nan ma ta kai masa naushi da wasa suka soma tada hayaniya daga nan zance ya sauya sosai ..aranar ya bukaci zarah ta nuna mai irin soyayar dayake bida wajen ga akan gado amma as usual tana gama samun satisfaction dinta ta turje sam akan bazai sake taba ta ba da hakuri yayi bacci ranar..
Da shike a dakin zarahn ya kwana yau gaba daya tun safe ta kasa barin sa yayi bacci yana rufe ido zaiji an kunna machine hair smoother ne.. a ayi wannan ayi wannan duk tana shirin fita office don yau ma tana da important meeting Ahmad yayi mata alkwarin hada ta da sectary na minister of petroleum ta waya zasuyi magana kafin ta samu zuwa abuja su hadu da shi minister..
Kwalliya ta tsala nagani na fada ta sanya riga da wando mai dan fadi designer sai ta kame kanta cikin wani irin style ta daure acikin dan karamin turban... clucth purse tsadadde ne a hannun ta lokacin tuni captain yayi hanyar dakin sa don ya samu nitsuwa sai ya kimtsa kansa ua fada gado bacci mai kyau ya shigayi yi don ya yuta gajiyan dake tattare da shi
Its almost 7.30am Zarah dagwas dagwas ta fito tana takon ta akan stairs the feeling of zata sake ganin fuskan suhan a gidan yasa ta daure fuskan ta tam tana yatsine
Ba kowa a palor ya sa ta wuce abunta
Suhan kam fargaba ke damun ta..ashe haka matar shi take da bala'i hmm no wonder he's hot headed ashe duk layi daya suka biyo.
Bayan ta gaida mum tare sukayo karin kumallo jin ance captain har yanzu na bacci ta ji sanyi aranta hira kadan suka taba da mum ta koma dakin ta tana shirya yadda zata koma bakin aikin ta cos tasan duk yadda akayi wannan watan bazata samu kudin ta a hanu chif chif
ba
.
Zarah kam Ko da taje office din Ahmad ta bazama ..a ranar ba irin cika musu baki da batayi ba akan cewa ai jiyan ma su suka bata haushin da suke sa baki cikin maganan suhan ai sai su a arainata.ita kam faizah tasan karya ne duk kishi ne ke damun zarah amma haka fir zarah taki amincewa anan ma tayi alwashin kwanan nan zata samu damar daga companyn ta na kanta ...
Suna cikin haka aka kira Ahmad aka sanar dashi ai wanda ma suke shirin yin magana da shi yana hanyar sa ma zuwa kaduna...zarah tayi farin ciki sosai a babban hotel din garin zai yi attending short meeting don haka zarah tace" faizah lets beat time tunda Ahmad zaije chan kafin mu sai ke ki raka ni gida na sauya dressing koya?
Faiza tace no problem
A gidan kuwa Sai Arond 11am captain ya tashi ya dada kimtsa kansa riga da wando ya sa all black mai zanen puma ya sauko wajen mum a nitse yake cin abincin da aka hada masa....
Bayan shigowar zarah da faiza a gurguje suka shiga sabon shiri don zuwa haduwa da sectaryn minister
A lokacin Saukowar suhan kenan itama ..mum tace yawwa yata jeki nan ki hada min aika na ki kawo min nan nima nasha....
a ladabce suhan tace toh ta wuce hanyar kitchen..ladabin
ta na birgee sa amma he can't say" kallo ya bita da shi cikin ransa yace daga yau ai zaki fara kwasar kashin ki a hannu na munafukar yarinya ...'
kunun gyada mum tayo odering da taimakon suhan ..anan ta zauna ta tsiyaya mata a mop cup fari ta sa spoon akai sannan ta fito da shi adan karamim faranti..
Stil kallon ta yake ya dauka ma ita tayi amma har ace yar wannan yarinyar ta iya abinci ?the last time he can remember zarahn shi ko indomie bata san ya zatayi da shi ba a kitchen.....
a lokacin shi ya ga tahowar su zarah cos tasha kyau kam sosai ta kure a daka wajen tsala wankan fitan ta meeting amma suhan dake tahowa bata gansu ba
Daura da inda zata sa kafa ta dan haura arean dining anan suka ci wani mummunan karo fachau kunun mai dumi ya watsu ma zarah ajiki.....
Zarah Ihu ta tsala wanda ya dakatar da kowa awajen.. ..suhan ta rakube gefe dan fargaba da tsoro tuni bakin ta yace kiyi hakuri bangan ki ba ne pls im sorry ..
"su mum ne duka suka taso gaba dayan su lokacin zarah ta hatsala takai wani wawan yunkuri zata chakumo suhan ta daura mata zafafan mari ..
mum ta dan ture hannun ta tace tsaya tsaya.. Ta kamo suhan tayo gefe da ita
Ai tace bata ganki ba ko? why are you over reacting zarah....
over re-what? Zarah ta fada a tsawace tana kallon mum rai abace
A sanyaye suhan tace kiyi hakuri... ta juya daka mata tsawa tace just shut up you bitch
Dagan gan kika zuba min trash a jiki na munafuka . ko dan kinga mun hada kafada dake ne a gidan nan? Ohh god.. Toh kiji da kyau Nafi karfin ki wallhy
dube ni da kyau dai ni ba sarar ki bace wawiya kazama doluwa kawai
....
Mum tace to ya isa haka enough..ni bana son wani fitina ana.. ai hakuri kam ta baki so case close ...
captain yace "yeah pleaz its ok zarah kije mana ki sauya kayan tunda wannan ya lalace..ta jiyo a hatsale cikin masifa tace "baruwan ka dani u coused everything...
faizah kam sai ta tsaya kallon ikon Allah... it seems like zarah kullum kamar jira take wani abu ya taso tayi masa masifa ..."nice zaka hada ni da wannan ?tanayi tana watsa ma suhan kallon sama da kasa...tace dube ta fa wallhy wannan ba ajina bane bare nayi zaman kishiya da ita..
to me ure nothing but a low life dirty looking slave ta fada a fuskan suhan in a mean and disrepectful way
.. tana kallon ta directly .
..ZARAH!!!!captain ya fada cikin daga murya...bata ko saurare shi ba"...ihu ta dada bugawa a gaban su tace.i said don"t just talk to me majeed..kamin shiru ana sai da kagama cutar dani kahada ni da wannan abun kazantar ?
..u have embrassed me majeed u embrassed enough..wai shin ba mata ne aduniya ka auro wannan ai ko a hanya naganta sai dai nabata sadaqa taje ta ciyar da useless and rached familyn ta cos am sure she's no one...and..."karasa maganan batayi ba taji saukar wani irin lafiyayyar mari a kan fuskar ta..
Baki faiza ta bude arazane cos tunda da zarah ke balbalin masifan ta itama harara take taya ta watsowa suhan dake gefen mum ta sunkuyar da kanta kasa bata ko motsawa ta dauka ko ba mai iya dakatar ma zarah ne agidan so tana jira ta gama ne sai su tafi ..
Zarah ta dago muryan ta na rawa tace u slapped me?
Mum tace" yes!! kika kara cewa wani abu akan yarinyar nan i will slap you ten times more..
captain yace "mum please. ..ta daga mai hannu tace "kai dakata min
Ta dawo kan zarah "eh lallai kam yau naga hankalin wanda ita wata ce agidan nan isashhiya uwa ba kwaba....what did u think ure displaying now if not madness barbarism and embrassing act..lpyar ki kuwa?
Ke din Yaushe kika girmama wani agidan nan da har zaki na daga murya don an miki laifi... kinsa mu ma taba ki hakuri ko? Look I dont blame you for the insult cos tun da ma bakisan darajan kanki bare na wasu ...
suhan wuce ki je daki mum ta fada rai a bace....sum sum suhan ta wuce abun ta ta haura sama bata kalle kowa ba minti biyu mum bata kara ba ta bar wajen....
kuka zarah ta fashe da shi don acikin zuciyan ta she knew yau takai mum wani points tunda har tayi mata hakan agaban kowa da kowa ....
Ko da faiza tazo za tayi calming dinta fizge kanta tayi cikin fushi ta haura sama ...captain yace i think you better go bari naje na duba ta nan ya bi bayan ta faiza kuwa tafice a gidan..
Suhan kam sam bata jin dadi aranta wani irin yanayi take shiga ciki a duk lokacin da akayi tashin hankali musamman in ya shafeta
Zarah tunda ta watsar da kayan jikin ta ta zube kan gado sai kuka take
Captain Iya lallami yayi amma sam taki saukowa bare ta kula shi tace sam laifin sa ne tun farko daya bari ake rainata gidan..
daga karshe dan dolen sa ya kyale ta cos duk inda ya fito mata sai ta kure sa shikuma baya son koda wasa ya bada mahaifiyar sa laifi akan wata ya mace.. ita kuma zarah abunda kawai take so taji kenan a bakin sa ta huce...
Sun kai 1 hr suna abu daya daga bisani ta kore sa.. dogon riga ta ja ta sa ta fice ta bar masa gidan akan zata je boutiqe dinta kawai a shirya ta a chan
sai tasa aranta tunda yanzu captain bazai yi abinda take so ba
yanzu yazama dole ta kara karfi da karfe wajen nuna ma mum da suhan cewa ta fi karfin yadda suke mata kallo.
Suhan a dakin ta Kwance cikin tunanin ta taji an banko kofar ba shiri ta tashi ta zauna..kallo daya ta masa ta kawar da ido sai ta sunkuyar da kai tayi shiru kamar marainiya.
Batare da yace uffan ba ya kare mata kallo.. chan daya juya zai fice yace "follow me...
Ko kara 1 secnds batayi ba ta tashi ta shiga binsa abaya kamar jela har zuwa room din sa...already kirjin ta na bugu amma sai ta daure
Sai kalle kalle take..wato duk iya haduwan gidan bata ga abunda ya kai dakin sa tsaruwa ba don anyi asarar naira ba laifi ...a one of the royal chairs ya zauna ya dake yana kallon ta...
ba tantama ta dan rusuna daga nesa ko dagowa bata iya yi..."yace ehm wato har kin mance da abubuwan dana fada miki a gidan nan shine har kike hada min hayaniya ko? ....Murya ciki ciki tace im sorry sir ba dagangan nayi ba..bai amsa ba yace "look wannan matar da kike gani she s my one and only wife daga yau na sake jin wani abu ya hada ki da ita sai na karya miki kafa kinji ko ba kiji ba.. Ta gyada ki tace naji sir ayi hakuri ...
Minti 20 yana shiru bai amsa ta ba sa chan ya ce : daga yau baki da gindin zama anan gidan since ure stupid.
thank god ena nan da kaina zan na ganin ki so get ready..
U will wash cook and clean with the maids ta dan dago kai ta kallesa "a ranta tace kut yar aikin gida ya maida ni kenan?
yace ba anan ya tsaya ba..each day idan kika ga zan fita ke zaki na wanke min mota and lastly and most important daga yau ke zaki na gyara nan wajen exactly yadda ake min..nan ma suhan ta shiga bin dakin da kallo...
Sannan machines will no longer wash my inners ke zaki na yi bana son naga dandanin datti a daki na.
Wayyannan sune sharudan ki na farko so stand up and go"" yau zaki fara aikin ki.. Ya kau da kai kamar bashi ya fada ba ya daure fuska
Dan shiruuu tayi Batace komai daga bisani ta shi tsaye tace ok sir..ta juya zata bar wajen..
I hope u remember that zan kashe ki agidan nan idan kika sa wani ya fahimci ni nasaki wani abu?
Anan ne Hawaye ke sauko mata bata ko juya wa batayi ba tace yes sir i rember...
Kaiwa nan ta fice...
Haka rayuwa ta kasance a gidan suhan takan yo aiki tare da masu aikin gida safe da yamma kuma itake gyara masa dakin sa yau kusan sati guda kenan..
Duk dama yadda yaga take kula da mum dinsa musamman ta fannin abinci na matukar burge sa azuciyan sa amma Captain inbanda mugun ta ba abunda yake zuba ma suhan wani bin tayoli kuka... amma tunda ta samu suka dan saba da cooks din gidan har ta fahimci hanyar fita ta baya a kullu yaumin idan ta kammala aikin ta shap shap da safe kamar 10 sai ta bar gidan ba wanda ya sani ta nufi shagon madam bola
tunda ta fara aikin bauta ma captain da shike bai damu ya sauko ba in tana aikin ta kuma ficewa yake har sai ta gama sai ta samu sarari
Yau ne zuwan ta restaurant a karo na uku
Sai dai sam bata ji dadi ba cos complain din data kawo na zata na zuwa latti ya sa madam bola daga 1000 naira akan albashin ta
Na wata 7k data ke karba..
Zarah kuwa tun ranar ta daina gaida mum yanzu babu abunda yake ranta illah ta nuna musu ita ma watace...a halin yanzu jira take minister yacika alkwarin daya mata na sata a daya daga cikin bord members na hamshakin intenational oil and petroleum company na kasa burin ta ta dawo daya daga cikin ceos na companyn.
After few weeks lokacin yau suhan ta ke cika wata daya da sati biyu agidan captain ba laifi har ta soma sakewa da mum sannan sau daya ta je gidan anty jamila daga wajen aiki enda ta sanar da ita abunda ke faruwa itama ta dada bata shawara..
cos anty jamila ita ke musu kokarin musamman wajen bada ci da sha ma ummah amma kudin maganin ciwon ummah bazata iya dauke wa a kafadar ta ba..
Shiyasa ta amince ta shirya ma suhan ta kawo ma ummah karyan cewa da sanin mum suhan din ke zuwa aiki chan restaurant.
Yau ya kasance saturday daga yanayin saukowar zarah akan steps kawai ya isa ya sanar da kai tana cikin tsananin farin ciki..
magana mai tsayi tayi da mumyn ta a waya...yau take mata ranar cikar burin ta.. yes!! ...an zabe ta a daya daga cikin board members na kasuwan ci da dillanci a karkashin kulawar petroleum minister na kasa..
yanzu abu daya zai rage mata shine nuna jajircewa da kokarin ta wajen competing da filthy rich and desperate investors don ta samu position din da take hari wato ceo sai ta dawo itama wata ce..
Fargaban ta daya ne yanzu ..wato mijin ta majeed...akan sa ne ma yanzu take ta dogon magana da mahifiyar ta ko zata samu wannan karon ya barta ta yi career ta.. altho tasa aranta dole ne ma tayi ko anaso ko ba aso..sai dai some where deep inside her tana dan jin shakkan sa cos sumtimes kamar mai aljanu haka yake tasan inta kai sa makura akwai babban matsala
Can kirar ahmad ya shigo.. Hello" aka ce amma muryan mace ce aneesah girlfrnd din ahmad honourable dota ce na daya daga cikin senato na kasa mai ci.
Neesah..zarah tadan fada da sakin fuska..
Tace my role model im so soo happy nakasa hakuri nikam sai da na kira ..Congratultions my lady..zarah tayi rolling eyes dinta cikin rigima tana dariyan jin dadi..tace noo am not accepting that ni dai nafiso amin har gida cmon its been long da kika zo min..
Dan karamar murmushi aneesah tayi tace ...boo, kaji fah role model dina tace sai nazo amma kasan me?..in naje fa sai nayi celebrating success dinta cos enaga ma nafita farin ciki yau dama such a beautiful and intelligent woman shud not be limited at home ko ya kace?...zarah dake jin conversation din sun gaba daya kanta ya kumburo yayi kato tsaban jin yadda ake ririta ta ake zuga ta yadda rainta ke so nan ma sai itama taji shawa'ar ta hada masu dan get together su biyar cos wanda zai auri faiza yana gari kuma suma sunce zasu zo har gida mata murna..
Wasa wasa ita da aneesa suka hada plan akan anjima chan da yamma arnd 6pm za'a poping champaing da karamin party a gidan zarah..
It was just 12.na rana so tana da dan lokaci nan ta shiga shirye shirye ta bada oder irin abincin da za'ayi musu da duk wani kalar drinks da wine da chops din da zasu ci...
Dadin abun ma shine mum yanzu bata cika zama ba saboda itama aiki ne ya ballo mata daga world health oganisation cos ansamu barkewan yawan number yan mata masu dauke da ciwon yoyon fitsari musamman a rural areas daban daban na kasa..
So mum ta kanje asibitai tana survellance suna tantance yadda zasu magance ko a rage yawan samum matsalar..
Sai ya zamo bata da lokaci sosai wata rana sai dare take dawo wa yu ma gashi har 5 da rabi na yamma yayi bata dawo ba waka zalika captain..
5.54pm suhan ta sabule jiki ta danno kai ta kofar kitchen as usual ta shigo cikin sanda taje ta zare hijabin ta ta sauya uniform zuwa kayan ta ta boye sa sannan ta nifi kitchen don yin aikin ta na dare ko noticing yadda zarah da mukarraban ta suka tsara bangare guda na daya daga cikin manyan falors din gidan itakam batayi ba cos agajiye take sosai kuma bata so captain ya soma fahimtar tana fita koda wasa
Kafin 6.30pm duk sun hallara lokacin wani tsinannayar riga da skirt fited na designer mai taken "zarah" tasa hatta shoes dinta taci kyau masha Allah..
Surutu suka dabaibaye ko ena aneesa na manne ajikin xarah cos itakam a duniya tana jin zarah har ranta ta gani take duk abunda zarah take yi a rayuwa dai dai ne haka mace ya kamata ta zama akan kafarta ba baiwar namiji ba ....
Suna cikin haka lokacin har an zazzauna da drinks a hannu ana surutu..
Faiza tare da husband to be dinta shaheed sai ahmad da anisaah dake tsaye a dan gefe tana kan iyeyi da turancin slangs
Karaf sai ga suhan ta fito dauke da plates dama doka ne takai ma captain abinci 2 times a day har dakin sa duk dama tasan baitaba ci ba har yau..
aneesa ce ta soma ganin ta itako sauri take zata wuce takai masa ta dawo ta kimtsa kitchen din kafin mum ta dawo..suna dariya duka sai sukaji aneesah tace and who is this? Tayi nuni da suhan
Both ahmad da faiza sai suka sake fashewa da dariyan tsokana but zarah yau tana good mood ko ajikin ta sai ta maida abun abun dariya itama...tace ohhh wannan kike tambaya swthrt? Ai sabuwar yar aikin gidan nan ne
Nan ma suka kwashe da dariya suhan alokacin ta soma jin su tana tahowa a nitse da faranti...
aneesah data fi kowa rawan kai tace ..amma shine ohhh?ta tabe baki ta girgiza kai.. lemme talk to her ..ta dake ta ce ke!!! ....Sai da suhan taji faduwar gaba cos ko uwarta bata taba mata irin wannan comanding voice din ba..bata yi gaba ba batayi baya ba sai ta tsaya chak
aneesah tace zo nan ..ena miki magana kina tsayuwa come her idiot..faiza a lokacin har kasa tayi don dariya ...."Heyyy take it easyy mana ahmad ya fada ma aneesah dake tsaye kamar soja tana bude ma suhan ido..
cikin dariya ya karashe shima cos yasan iskanci kawai suke son yi ma suhan
suhan ta daure fuska ta kame zuciyan ta taho .. shikam shaheed yana kallon ikon Allah..
Isowar suhan gaban aneesah kowa yayi shiru zarah kam dadi kashe ta sai kallon kasa da sama take mata a wulakan ce..ke yar aiki ce a gidan nan so where is your uniform?!aneesa tace sounding curious tana kallon suhan
"I dont know ...Suhan tafada da normal voice din ta looking at anisahn itama kamar ba mace bane agaban ta babu wani girgiza bare tsoro a fuskan ta..
what? aneesah tace ta juya tana kallon su irin yau ga mai aiki tana amsa mata magana
Anan zarah ta taso tana rangwadi cikin takun ta mai dauke hankali
tace calm down my angel ta dafa aniisahh..
wannan da kike gani ba wata bace illah wanda aka auro tana mana bauta.. auren sadaqa auren bauta kin gane .. Suka maida murmushin keta
Suhan sai ta dake tana binsu da wani irin mugun ido..ko uffan batace ba
yes "anisah wai wannan itace matar captain da aka lika masa by force... faiza ta fada itama sounding serious
wani mugayen harara bazata anisah ta watsa ma suhan ta ja gefe ta tsaya cos dagaske ta dauka aikin take yi amma she looks difernt sai abun ya ja hankalin ta ..
Tace I see ..ai ba sai kin fada ba my model daga ganin wannnan in akwai abunda yafi auren bauta da sadaqa zata yi
Ahmad yace enough ladies please let her be .
shahid kam shiru yayi yana kan kai drink bakin sa yana kallon drama don yasan kaf wajen baiga wanda zata nuna ma suhan komai ba sai dai in arziki.
Zarah tace'Baki gani ba tunda tazo gidan nan itake shiga kitchen salon munafurci da makircin banza kisan kuwa duk yadda akayi da jaki sai ya ci kara ..
aneesah nakan watsa mata harara
I dont blame her tho cos nasan abunda ya kawo ta aba mu na Allah abamu annabi ne..
Faizah suka amsa da kwarai ma kuwa..if not ena hadin captain da wannan kazama almajiran god forbid bad thing..
Kaiwan su nan suhan ta juya a dan fusace zata bar wajen..zarah tayi saurin shan gabanta
ena zakije ? Im not done talking to you ko akace miki akawai sararki anan ne ?
Please leave me alone Suhan tafada souding upset har muryan ta naso ya fara rawa
Dariya zarah tayi mai kularwa "ohh ashe ranki na baci? ai na dauka mutaccen zuciyan ki babu jini har hanzu ajiki..
Tazo daf da suhan tace ..i know u needed this marriage cos ke matsaiyaciya ce dangin matsaiyata amma zuriar mabarata..toh meyasa tun farko baki sanar dani na biya kudin sadaqar da zai ciyar da ke da uban ki da uwar ki kai dama zuriar kun ba.. most you come and pestered my home with ur ugly looking face? A tsawace zarah tafada wanda ya sa wajen gaba daya daukewa da silence ana kallon su
Allah ya sawwaka" suhan tabfada tana kokarin danne zuciyan ta dake mata zafi...nan ma ta juya zata tafi.
Wawiya..wacce bata da daraja yar gidan almajirai jahila ..look why dont you pack ur bags and live my house ni zan biya pride din ki ..."we dont need ur servicess here cos u sucked ganin ki amai yake sani ure dirty u stink...jaka kawai.
Juyawa suhan tayi dq niyayan zata gaya ma zarah munanan kuma bakaken maganganu masu zafi..
don alokacin har idonta sun ciko da hawaye don bacin rai
daga ido da zatayi sai ta kalle mum daga bayan su ta harde hannu alaman ta najin su..
.
*gudnite*
*surriem*
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top