chapter 39
Noorurrahman✔
Na tafi and idan kasan what's best for you to kar kanemeni dan shine zaifi ma kowa daga cikin mu sauki,namanta ban sanar da kai wannan ba to inaso kasani cewa natafi ne tareda wanda nakeso dama nayi amfani dakaine kawai dan nacima wani burina da na dade da ina fata and lastly na samu dama and inasan kasani cewa ban taba sanka ba duk san da nace ina maka karyane .
Move on ,
No or!
Yana kishingide a cikin office din sa message din ya shigo wayarsa ,
Ya karantashi a kalla yafi sau a irga ,
Wannan wane irin message ne noor tatura masa ,
Wayar yafara kira amma yaji a kashe kai tsaye office din umma'ah yaje da ya lura da lokacin yaci ace ta gama lecture,
Batareda yayi mata knocking ba ya bude office din yashiga yana kiran sunanta ,
Dagowa tayi ta kallesa ,aje biron da take rubutu da tayi ta taso ta karasa gareshi ganin yarda ya shigo a wani hargitse,
Zaunar dashi tayi tace son lapia"
Cikin hargitsewa yace umma'ah kinga noor yau a ajinki"
Cikin kulawa tace noor kuma dama yau tazo makaranta,
Kada mata kai yayi yana cewa"..
Yes umma'ah noor tazo makaranta tare mukazo amma kalli fa message din da take tura mun"
Mika mata wayar yayi yana cewa umma'ah just read this it doesn't even make sense right,
Someone is playing frank on me nasani"
Kamosa tayi ganin yana kokarin tashi tasake zaunar dashi tace look here son zauna nagan kamar boye makan is not okay actually dazu naga noor ina kokarin tafiya class dinsu so na dai ganta tana magana da wani da bansan mace ne ko namijiba ita dai kawai nagani amma magana take then kuma kafun nakarasa naga hannu ya kamo nata sun bar wuraren so i thought ma koda kai ne shiyasa ban wani damuba na shiga aji"
Tashi yayi yana kada kai yana cewa no no"umma'ah noor can't do this to me nasan akwai wani bayani a gaba nasani akwai wani karin bayanin this can't be happening to me umma'ah'
Hawayen da bai tsammaniba yaji yana bin kuncinsa ,tashi yayi yafita a office din ba domin sanin abunda zai yiba,
Dariya umma'ah tayi bayan fitarsa tace "
Nasan abunnan zai dameka amma nadan wani lokacine ina aura maka yar uwarka komai zai wuce zaka manta da wata noor chan sannan a lokacinne zakasan kayi aure amma badai wannan auren ba.
Kai tsaye gidansu noor ya tafi lokacin da ya fita a makarantar ,
Wayan muhammadu auwal ya kira ya shaida masa yana kofar gidansu"
Mintina kalilan motansa ta shawo kan layin nasu dan lokacin da yakirashi yana daf da karasowa gidanne"
A tare suka shiga gidan .
Koda fayyaz ya zayyanema mami abunda ya faru babu tantama tace ba dai guduwa ba definitely akwai abunda yake faruwa dan nasan noor bazata taba aikata abu makamancin wannan da ake zarginta da shiba ,
Nima abunda nace mami kenan i just dont know Mai zanyi shiyasa nace kafin na shigar da police complain yakamata nafara zuwa nan dan na tabbatar da cewa bata nan din"cewan fayyaz"
Kallansa muhamamdu yayi da damuwa yace muga message din da ta tura maka ,
A tsanake muhammadu auwal ya karanta kafun yace why do I feel like wanine ya turo message dinan ba noor ba sabida wannan ba style din noor bane "
Nayarda da kai yaya ,
Mahnaz ta kara tana sharar kwalla dan tunda akace mata noor ta bata take hawaye ita tsoranta daya kar aje mugayen mutanene suka dauketa"
Sallama fayyaz yayi musu ya tafi jikinsa babu laka ,
Assuring dinsa muhammdu yayi akan za'a ganta dan Already ya kira baba and yace zai kira commissioner a lokacin"
Kasa kwanan gida yayi a ranar dan haka ya tafi gida ,
KO dinner da daddy ke ta tausansa akan yazo yayi kinyi yayi dan a cewarsa baisan wani hali noor take cikiba ,ko taci ko bataci ba Allah kadai yasani.
Wayarsa ya dauko bayan ya kwanta a gadonsa dan kara karanta sakon da aka tura masa ,
Tashi zaune yayi lokacin da yayi realizing abun daya da yayi giving out wanda ya tura masa sakon wato"inaso kasani cewa ban tana sanka ba duk san danace ina maka karyane"
A iya zamansa da noor ai bata taba cewa tana sanshi ba"
Da saurinshi ya tashi har yana kokarin faduwa yafita yana kiran sunan daddy,
Jin baya falon yasa direct ya wuce bangarensa,
Umma'ah dake cikin dakinta tanajin yayi bangaren daddyn ta fito a dakinta ta bishi dan jin maike faruwa"
Zama yayi yace daddy zatona gaskiyane kidnapping noor akayi cos wannan message din ba ita ta tura munshiba ,
Umma'ah dake bakin shigowace da fargaba tace kai ya akai kasan ba ita ta tura ba ko ransom aka kira ka aka nema wanne irin shashancine yake damunka akan yarinyan da tayi eloping"
Gyara zaman sa yayi yace "af umma'ah i told you ba noor ta turan message ba and i promise you,and ni jikina yafi bani wandanda suka dauketa akwai personal abu aciki wanda ga dukkan alamu sunasan rabani da noor ne basuyi dan ransom ba and i promise you umma'ah bazasu taba samun nasara ba".
Zama tayi cikin fake concern tace innalilahi waina ilaihir rajiun daddy kaji fa ,yanzu noor yarinyar kirki who did she offend da zaayi mata haka,
I just hope ba hannun banza ta fada ba,
Dama akwai wanda zai dauke ka yazama na kirki ai yanzu barikiga tashi zanyi na fita duk inda take za'agano ta yanzu zaayi tracing layinta ,kai fayyaz bani active layinta,
Duka layikanta fayyaz ya bawa daddy "
Tashi yayi ya fita yana ta mitan yarda duniyar nan ta lalace"
Cire tagumin da fayyaz yaga umma'ah tayi yayi ya kada mata kai yace no umma'ah kar ki saka ma kanki damuwa ,iyayen noor su ma basu zauna ba sunsa manyan jamian tsaro a ciki and nasan daddy ma fitar nan da zaiyyi za adace and nima yanzu zan fita naje gurin wannan abokin nawa khalid jami'in tsaron nan yanzu komai ya cigaba idan har layinta nacikin wayanta to zaa gano location dinsu and bazasuyi escaping ba dole zasu karbi hukuncin daya dace for sure.
Share yar kwallar da ta fito mata tayi tace shikenan fayyaz Allah ya bayyanata bari naje yanzu nima na duba connections dina insha Allahu zata fito"
Tashi tayi gabanta na faduwa ta tafi daki,
Saida tasawa dakin key tukkuna ta kira numbern nas"
Saida takirasa yayi sau biyar kafun ya dauka"
Da masifa tace to dan maye wanda bashi da aiki sai maye we are about to be in a deep trouble"
Daga chan bangaren nas yace"
Look madam just sabida kina taimaka mun fa bashine yabaki right din fadan mun magana any how ba after all kema fa abunnan hardake duk yiwa kaine ki kiyaye"
Tsaki tayi tace" .kai ni duk ba wannan ba yanzu dai inaso ka cire layikan noor kayi flushing dinsu cos you fucked up acikin sakaran sakon da ka turawa fayyaz kabashi link din da yasa ya gane ba ita ta tura masaba so idan kana san kanka da arziki daga yanzu you'll have to listen to me and inaso kaje gida ka nuna alhininka sabida rashinka zai iya bawa wasu link nacewa koda sa hannunka sabida mutanennan sun wuce duk tunaninka"
Dif ta kashe wayan"
Tsaki yayi yace wannan matar tana da matsala,wayarsa ya ciro kamar zai kira mama amma sai ya tuna halin kishinta yanzu ta iya tona masa asiri and bazai iya tafiya yabar noor ba ita kadai a cikin gidan ba tsaro ,
Numbern riyya ya kirawo ya tura mata location yace tazo ita kadai and karta fadawa kowa zata zo"
40minutes ya Kawo ta gidan waya ta masa ta sanar dashi ta iso,shigo da ita yayi cikin gidan ,kallansa tayi lokacin da suka shiga falon tace "what's with this secret house ka kira nine dan something dirty ,
Daga gira daya tayi tana kai hannunta kasanshi tanacewa "
Kace someone is hungry amma mai yasa yau ka kira riyya instead of lovely mama dinka kamanta kace you don't fuck bi"
Tureta yayi yace ina kan bakana ai i still dont fuck bisexual so please riyya alfarmane mai muhimmanci nakeso kiyi mun and banasan wani yaji kinsan ke secret keeper nace so i love sharing them with you,
Kada kai tayi kamar wata kadangaruwa "
Uhum inajinka mai ya faru,.
Labari yabata kafun yace please ki kula mun da noor zanje gida na Sati daya zan tura miki kudi duk abunda kukeso a siya and sai yazama da babban daliline zaki cire mata handcuffs din danasa mata sabida tunanin noor ya wuce yarda kike zato.
Chu chu jay✍️
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top