QUESTIONS AND ANSWERS
CHAPTER 59 IS LOADING..........
A Gaskiya bazan boye muku ba inajin dadin comments da goyon bayan da kuke bani alla h ya barmu tare.
Saide wani hanzari ba gudu ba na lura da Cewa bakuyin sharing kuma a Gaskiya Allah ya gaji ban fara rubutu Dan Nayi Suna ko wani Abu ba. Na fara rubutu ne domin na fadakar kuma na nishadantar kinga Idan har wasu bazasu karanta su karu dashi na Toh ba anfani ai.
Anyway enjoy!
🌹🍀TO YAZEED🌹🍀
Q1. yazeed shin kana ganin minal zata soka?
A. Kaji wata tambaya to dama Dan wa akeyin littafin badan Inda ita bane? So na wajibun.
Q2. Yaushe ka fara son minal ?
A .nima ban saniba Gaskiya.
Q3. zaka saki zaliha a nan gaba
(Yazeed yana harara) so kike untichlobanty ta shafeni a labarin saboda na bada Satan answer?
Q4. Waye kake ganin yake muku Muna furci a gida ?
A. Da nasani zan bata lokacin wajen kawo likita Dan yayi wa Jenifer magani ta warke ta fada min ne?
Me tambaya:Allah ya baka hakuri.
Q5. Idan ka kama me hada maka zafi a gidan ka me zaka mata? Ooooo kun fiya tambaya wallahi. Ke untichlobanty ki kwashe wa dannan fans din namu Kuyi gaba.
Untichlobanty: (kasa kasa) kaifa Ba ubana bane balle ka bani umarni ko ka tsare ni.
Yazeed: me kikace?
Untichlobanty:(ina tutturo baki) banyi magana Ba. Sisters kuzo mu tafi wajen minal
🌹🍀TO MINAL🌹🍀
Q1. Ya kike jin zamanki da yazeed?
A. Gaskiya Ba laifi Dan ban taba tunanin rayuwa zata yi mana dadi Ba.
Q2. Wa kike ganin itace makiyiyar Ku?
A. Aunty zakiyya kowa zai fara zarga Toh amma ai harda ita a ciki kuma nata yafi yawa.
Q3. Waike bakya kishin zakiyya ne?
A. Inayi mana amma ya na iya dole na danni zuciya inyi hakuri wata rana sai labari.
Q4. Ya kikaji sanda yazeed ya fara sunbatarki ?
A. (Cikin jin kunya)Wani Abu naji yana mini yawo ajikina sannan ya ratsa ko wani lungu da sako.
Untichlobanty:(cikeda karadi) muma dai Allah ya kaimu lokacin mu🙌
Kowa ya kuramin ido...
Untichlobanty: ina..ina nufin Allah ya nuna mana lokacin bikin su....su ya Abubakar (Sosa Keta tareda kallon gefe)
Q5. Ya kike ganin zata kasance tsakanin zaliha da lukman?
A.(gutsiran Awara, tattaunawa)
Untichlobanty: minal bakiji sister tana tambayanki bane?
Minal:(sake gutsiran awara tareda kurba zobo) tunda gasu a gabanku sai Ku tambayesu ai.
Untichlobanty: Dan sammin awaran Toh
Minal:(harara Kamar zata kasheni)
Untichlobanty: sisters muyi gaba ko?
🌹🍀TO ZAKIYYA🌹🍀
Q1. Sannu zakiyya ya jikin?
A. Tambayata kukazoyi ko ya jiki?
Mai tambaya: Allah ya baki hakuri.
Q2.Wa kike ganin ya kona miki shagonki?
A. (Cikin Daga murya)Masoyin mutum zai rabashi da arzikinshi ne? Kunsan dole makiyinane mana. Mtsw waya sani ma ko dangin shegiyar nan ne?
Minal:wallahi ni Ba shegiya bace
Zakiyya: ke zan faffasa miki baki.
Yazeed: order please!
Zakiyya and minal: (hararan juna)
Q3. Bakyajin kishin minal ne?
A. Mtsw ji wani tambayan banza! A woman with class like me ne zanji wani Abu Wai kishin minal? You are not serious. Next question please.
Q4. Yaushe zaki Koma gidanki?
A. Gobe kuma da ayush zan tafi kunada matsala da hakan ne?
Mai tambaya: wane ni?
Q5. To ya baki Fadawa yazeed zaki dawo Ba?
A. Duran bazata zanyi inga wainar da ake tuyamin a gidana.
Q6. Yaushe zaki haihu ne?
A. Ke banson shashanci da wulakanci fa nine zan haihun? Dallah malamai Ku tashi Ku matsamin
Untichlobanty:(na cika Nayi FAM.)ke zakiyya karkiga ina ganin girmanki ki nemi ki batan rai. Ya zaki dinga cin mutuncin fans dina?in ki kayi wasa yanzu sai in shafeki a littafinnan.
Zakiyya: tafi nono fari.
🌹🍀TO LUKMAN🌹🍀
Q1. Ya kake ganin matar da da yazeed yasa ka aura?
A.ban gane ya nake ganiba.
Mai tambaya:tayi maka?
Lukman: Idan ma bata yi Ba yana iya?yarinyar bata wani birgeniba kawai de in tana magana inajin dadin kallon labbanta.
Untichlobanty: Nide banji wannan Ba.
Zaliha: (ta saki baki tana karewa lukman kallo)
Q2. Toh ya kake gani zata kasance Idan ka fara aiki a companyn yazeed?
A. Company din yazeed ai bawa ne kuma zan rike masa amana Abu daya Dana sani shine I will be stressed dan haka zan matsala masa lamba ya jonani.
Q3. Ya kake ganin feelings din abokinka akan amaryarsa?
A.(Cikin kyalkyalewa da dariya) ya mutu murus a Cikin tekun kaunarta.
Ai lobashi Nayi nace ya saba da ita har ta Haifa masa yara sai ya saketa. Nasan bazai iyaba ko ada balle yanzu.
Yazeed:amma kaide Anyi Dan iska.
Lukman: iskanci na ya jawo ka fara son amaryarka😜
Minal:(side Hannu tareda kici kicin da fuska ) dama zuwa kayi kake fada musu Cewa na zama yar iska.
.... Kowa Yana kallon minal daketa huci......
Untichlobanty: minal sake masa kwalar Riga Ku bari Ku sani saki sai kuyi.
Minal:(harara na)
Untichlobanty: me Nayi?
......
🌹🍀TO ZALIHA🌹🍀
Q1. Malama zaliha ya mukaji da hakuri?
A. Alhmdllh
Q2. Kina ganin zaki iya zama da lukman?
A. Waye kuma lukman?
Mai tambaya: mijinki mana.
Zaliha: au dama sunanshi lukman?
(Kowa ya zaro ido)
Zaliha: kudena kallona Kamar na kashe mutum. Zanje gidan NASA inga gaji da ganina ya sakoni.
Lukman: mtsww
Q3. Yanzu dai atakaice kina so kice mana baki s.......
(Wayan zaliha yana ringing)
Zaliha:ina zuwa Dan Allah(ta fice)
Lukman: ke wa yake kiranki?
Untichlobanty: Ba kunnan zomo gareta Ba please
Lukman: yi mana shiru.
🌹🍀TO MOM🌹🍀
Q1. Sannu da aiki mom
A. Yauwa...(jera kaya Cikin akwati)
Q2. Mom ya kike ganin yanayin zaman danki da diyarki?
A. (Fara'a sosai) kice yaran arziki aini ban Cewa Komai sai Alhamdulillah.
Q3. Me yasa kakeson ki dawo Nigeria?
A. Saboda inyi rainon Cikin jikana kuma ga zakiyya ma masifa ya fada mata kinga itama tana bukatar lallami.
Q4. Ance miki minal din Nada kuna biyu ne?
A. (Hade rai) Insha Allah akwai Idan babu ma yana kan hanya. Kuma ni ko zakiyya ce ta Haifa ban damu Ba Nide a haifo kawai.
Mai tambaya:Toh sai kin iso kenan
Mom: Insha Allah
Untichlobanty: sai anjima.....
🌹🍀TO YA ABUBAKAR🌹🍀
Q1. Yaushe ka fara son Laila?
A. Tun randa na fara daura idanuna a kanta wato tun tana yarinya.
Q2. Ya kaji lokacin da ka dauka Anyi raping Laila?
A.ji Nayi Kamar na mutu tsabagen bakin ciki amma dukda hakan ban daina Sonya Ba illa ma nunkuwa da yayi.
Q3. Me zakace game da warware matsalarku da Allah yayi?
A. Alhamdulillah! Nayi farin ciki sosai da akace babu abinda ya sameta sannan duk nauyin dake zuciyata ya sauke tas!
Q4. Yaushe zaka Sauri Laila?
A. Bayan matsaloli sun Dan lafa.
Untichlobanty: Mun gode!
Ya abkr: Ba damuwa.(shafa kan laila)
Untichlobanty: 🎶wani ya kasa hakuri a daura,yana nema ya tarowa kansa zunubi🎶
Yazeed: waike baki iyayin shiru ne?
Untichlobanty: Gaskiya na fada ai
Yazeed: (ya jefomin pillow na kace😛)
🌹🍀TO LAILA🌹🍀
Q1. Ya kikaji lokacin da abubuwa suka rikice miki?
A. Na Shiga cikin rashin hankali Wanda bazai misaltu Ba. Amma aduk lokacin Dana tuna Allah madaukakin sarki yace 'wa iza sa'alaka ibadiy anniy fa inniy karib, ujibu da'awattid dâ'i iza da'ân fal yasta jibuliy wal yu'uminû bîy la'alahum yarshiduûn' sai inji karfi guiwa tazomin sai Nayi addu'a a haka har Allah ya yayemin.
Untichlobanty: masha Allah
Q2. Untichlobanty: shin kina ganin ya dace in hadaki da ya abkr?
A. Toh da yayanki zaki auramin?
Untichlobanty:😂 sunan babban yayana ma Abubakar ai kinga faduwa tazo daidai da zama.
Laila: hmm mtsw
Untichlobanty: (turo baki)wai meyasa kowa yake hantara nane?
Duka characters: saboda bakya iya rufe bakinki.
Untichlobanty: (Cikin tsawa) karyane Idan Nayi shiru harsai kundauka azumin magana nake.
Yazeed:please ki gwada mu gani.
🌹🍀TO JAMAL🌹🍀
Q1. To kai Jamal me zai dawo dakai Nigeria?
A. Saboda inga love mana
Q2. Kana ganin hakan Ba sa ido bane?
A. Ku da kuke karantawa Ba sa ido kuke musu Ba?
Mai tambaya:(dogon nazari) &?;%#$&#??!
Q3. Kai yaushe zakayi aure?
A. Ban saniba nima Ku tambayi untichlobanty
Q4. Wa kake ganin untichlobanty zata aura maka.
A. DEEJEH kanwar minal mana
Untichlobanty: (kicin kicin da ido tareda gade fuska) excuse me yazeed zanyi magana na minti daya. Wa ya baka izinin bada leakage? Nace ka fada musu ne?
Jamal:(kama kunne)Kiyi hakuri bazan karaba please!
Untichlobanty: huci😠
Yazeed:in Anyi magana kice zaki iyayin shiru
Minal: ka sake mata Mara Dan Allah haba.
🌹🍀TO DEEJEH🌹🍀
Q1. Me zakice game da auren yayarki?
A. Gaskiya na mata murna dukda ko bama shiru da ita amma ina sonta. Fatana nima allah ya bani miji kyakkyawa,me ilimi da mutunci kaman nata.
@real_Meenal: ai jam...
Untichlobanty: sister please shhh
Q2.yanzu ke shekarunki nawa?
A. Na kusa inyi 15 saura wata hudu.
Q3. Kinason kici gaba dayin boarding?
A. Laaa bakusan yaya yazeed ya mayar dani wani day school ba?😀in fada muku private ce ma.
Fans:😁😂 bakida dama wallahi kema Kamar yayarki
Khadija: aradu na fita hankali.
Minal:(Cikin harzu kowa)kina nufin banida hankali?
Yazeed: calm down baby....
Zakiyya: me zan gani haka?
Zaliha: Wai babyy..... Hmm
Khadija:😀laaa adda zaliha Ahe har kin gama wayar?
Everybody: (an tsaya kallon deejeh dake Washe mouth tana kokarin saka kwalli)
🌹🍀TO BABA AND INNA🌹🍀
Q1. Me zakice game da mijin daya Sauri yarku Amina?
Baba: a Gaskiya a kuma iya ganina yarone dayasan darajar Dan adam, yasan ya kamata sannan Yaro ne mai dattaku da nagarta. Koda kuwa bai mana Komai Ba yar mu ya aura a zamaninnan kamin ka sami me kudin dazai auri yar talakawa sai an tona
Yazeed: (Washe baki tareda Sosa kai)
Inna: Wannan Gaskiya ne malam.
Minal:(Cikin shagwaba)baby kayi pecking kumatuna
Yazeed: a gaban su?
Minal:ina ruwa na, kai Ba miji na bane?
Untichlobanty and fans:😨
Q2. Me zaki iya Cewa game da zaman su
Inna: yo ai idonku ya gane muku Dan haka bamu bukatar mice wani Abu
Baba:wannan Gaskiya ne saidai mu bisu da fatan alkhairi kawai.
Allah yayi albarka
Kowa:AMEEN!
🌹🍀TO MASHKUR🌹🍀
Q1. Kaine Doctor Mashkur ko?
A. No Dr Ahmed ne. Nine Dr Mashkur mana ki wani tamabaya.
Mai tambaya: Daga tambaya?
Q2. Dama haka ko wani lokaci kana arrogance?
A. A ah tambayar da Anyi min ne dai sai a slow
Q3. Shin kana ganin patients din zasu farfado?
A. Ina sa rai de, aini Ba Allan musuru bane bansan gaibu Ba.
Q4. Kanada aure?
A. Banida shi
Q5. Kana ganin untichlobanty zatayi maka aure a littafinnan?
A. Karma tayi taga iko Allah
Untichlobanty: me zaka yi?
Mashkur: rokanki zantayi har sai kinmin
All:😦😁😂
Q6. Wa kake ganin za'a aura maka?
A. Gaskiya ina tunannin wacce za'a aura min itace.....
Untichlobanty: wallahi Idan ka karasa sai nasa kayi hatsarin jirgi kan ka iso ma.
Mashkur: Toh fans kunji ni kuma ban Shirya barin littafinnan Ba.
Fans: baza dai ka fada Ba kenan?
Mashkur: dalilin dayasa nakeson masu karanta littafinnan kenan, kunada sense irin na karshe dinnan.
Untichlobanty: (harara) what do you mean?
Mashkur: karki samu damuwa Ba abinda kike tunani bane ke legend ce ai.
Untichlobanty: (Dage kai tare da hura hanci.)
🌹🍀TO UNKNOWN VILLAIN 🌹🍀
Q1. wacece ke?
A. Me yasa zan fada muku?
Mai tambaya: just curious
Q2. Me yasa kika tsani su yazeed?
A. Me yasa kuke Shiga Harlan da bata shafeku Ba ? And anyway ba karantawane littafin kuke Ba? Sai Ku jira ai duk tambayoyinku za'a answer muku.
What do you think of the Q's and A's?
Will be waiting in the comment section⬇
Don't forget to vote.
Miss untichlobanty💕
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top