CHAPTER 15
Fitowa falo yazeed yayi ya zauna tare da fara karanta wasikar jaki
Sallamar da mamy ta watso shi yadawo dashi daga Inda ya tafi
Ganin yanayinsa yasa tace son lafiya ya na ganka haka duk ka hada gumi ko bakada Lpy ne ?
Lumshe idonshi yayi yace lapiya klau mom kawai gajiya ne
Zama tayi kamin ta kira atine ta dawo mata ruwa da drinks
Ruwan ta kawo mata tare dasu coke da fanta da Sprite da maltina da 7up da ..........
Kallon duka drinks din tayi kamin tace son yaushe za'a kawo me aikin ne danni na gaji da wa dannan gases din
Yace wallahi mom an dudduba yawancin restaurant din ba'a samu Ba amma de had yanxu ana bincikawa
Cup mom ta dauka ta zuba ruwan kamin ta kurba zata kara kenan suka jiyo Jamal na suburbudo sallama
Mikewa yazeed yayi tare da ware hannunsa yayinda shi da Jamal din suka antayo a guje suka rungume juna Kamar wasu kananan yara
Sai alokacin suka fahimci yadda sukayi missing kuna
Ai kam gogan naka ya manta ma da akwai wani hallitar minal a gidan
Jamal yake Cewa ai Nayi fishi shine mukayi zaka daukeni amma naga sabanin haka
yazeed yace afuwan nawan wallahi wani abune ya taso
Jamal yace sunfini kenan
Yazeed yace bazaka gane bane
Jamal:
mom masa'ul khair
(good afternoon)
ina wuni?
Mom:
masa'ul noor khaifa anta ya ibny Jamal
(good afternoon how are you my Darling son jamal)
Lpy klau Ykk Dana Jamal?
Jamal:
ana bi khair wallah
(am absolutely fine)
Lpy na klau
Ain zakiyya ?
(where is zakiyya?)
Ina zakiyya?
Mom:
zahabat ilaaa boutikiha
(she went to her boutique)
Ta tafi boutique dinta
Jamal:
mata sa tarji'i?
(when is she coming back?)
Yaushe zata dawo?
Yazeed:
anta uskut tatakallam kaseer wallah walakin arafta annany annany karihtul dajij
(hey pls keep quiet,you talk too much while you know I hate noice)
Kai Dan Allah kayi shiru ka fiya magana bayan kasan na tsani hakan
Jamal:isbir ya sadiky la atakarir Insha Allah
(sorry dude I will never repeat it okay?)
Yi hakuri mutumina bazan sake ba
Yazeed :
khairullak
(better)
yafi maka
Point out shine abinda yazeed ya fada sai ga atine da salma sunzo suka tsuguna a gabanshi
yace do the right thing sumul sumul suka tashi suka koma kitchen gasu sundawo su biyar tare da kayan abinci iri iri Suna bin hanyar dinning room
sanda suka gama jerawa tukunna yazeed yace
Dan uwa muje kaci abinci ko?
Mom tace Toni bara in Shiga ciki Dan na gaji
Sukace to mom a huta gajiya
tace shukran
(thanks)
na gode
Dinning room din suka Shiga
Jamal ya kalli abincin
yace dude ya haka ina kasar waje inci wannan yanxu nazo Nigeria ina expecting tuwo sai naga abinda na baro.
Ya fadi hakan ne a accent dinshi na balabe sai hausar tayi wani zakwai da ita amma fah bai kai na yazeed ba.
Yazeed shima cikin accent nashi na larabawa-larabawa turawa-turawa kuma cikin sanyin murya
yace yanzu muka gama maganan da mom soon har sai wannan kazantar taku ta isheka.
Kallonshi Jamal yayi irin kaji dashi kamin yace
Ka kiyaye watarana abinda kake Cewa kazanta zakazo kanaci harda santi
Yazeed ya tabe fiska Kamar yaga danmalelen da yara suka jagwalgwal yace Allah ya kiyaye
Jamal yace munanan dakai zama sukayi suka ci abincin Suna hiran yaushe rabo
Bayan sun gama ci suka tafi side din yazeed domin yin alwala su tafi masallati
Amina da taci kuka har tayi baccin wahala ta tashi sanadiyyar fitsarin daya matseta
da gudu tayi hanyar wata kofa data gani wadda take sa ran toilet ce
aiko tana afkawa taja waya super sanadin kamin ta bude kofar ya Dan bata wahala Duba da batasan irin kofar Ba
hakan ya taimaka wajen fara saukar fitsari wadda ya hadu da tiles yayi sanadin zamewar tata
Ihun data rafka kamin ta suma shi yasa yazeed da Jamal yin hanyar dakin aguje domin shi yazeed shaf ya manta da ita a side dinshi Suna Shiga dakin sukaga jini jini akasa
Sai a lokacin yazeed ya tuna da Amina na dakin
Tsayawa yayi abakin kofa yayinda Jamal ya jiga bandakin Dan ganin meke wakana
Ganin Jamal ya fito jikinshi a sanyaye yana kallon yazeed hakan yasa yazeed ya dauka ko minal ta kashe kanta
a hankali minal ta fito jikinta duk jini tana dingishi sanadiyyar zamewan da tayi wani ajiyar zuciya yazeed ya sauke ganin tanada rai
Ko kallon Inda yake Jamal baiyi ba ya fita fiskannan a daure Kamar hadari
Sai kuma ya jiyo yace me nake gani?
Cukumosa yayi tare da masa tsawa yace yazeed kayimin bayani Idan Ba haka Ba mum ta sami labari
Yazeed ya kalleshi yace mai karka fasa fada yana Dan murmushin gefen baki don't atunaninsa wasa Jamal yakeyi
Juyawa Jamal yayi ya fita
Direct side din mom ya wuce a lokacin har ta fara bacci Kamar a mafarki takejin yadda ake buga mata kofa hakan yasa ta bude ido
Adan tsorace ta bude kofar ganin jamal fiskannan tayi jaa tace son lapiya?
Kamo hannunta yayi sai part din yazeed hankalinta a tashe Dan tadau wani abunne ya samu danta daya daya
A Abangaren su yazeed kuwa harara ya banka mata kamin yaje ya kwanta akan gadon yace tayi knee down
Tayi tsamo tsamo da ita a cikin fitsari duk ta zama abin tausayi kwalliyan duk ta cabe
Kinyin tayi illa ma turo baki da tayi alamun gardama saukowa yayi daga gadon ya daga hannunsa zai dalle bakin
Puuuuuumm aka bugo kofar dakin duk suka kalli wajen
Abangaren su inna kuwa hankalin kowa ya tashi aunty fauziyya sai kuka take acewarta laifin tane tunda a hanyarta na dawowa daga gidan tane ta bata
Baba kam ya ma kasa yin Komai Dan jinya ce ta kamasa rif daya Ba abinda yake furtawa sai Innalillahi wa inna ilaihi raji'un
Kowa hankalinsa ya tashi abin dai Ba dadi gashi ya Abubakar saura 3days ya dawo
Anan ne ink din bairo na ya kare bara insiyo wani domin rahoto muku labarin kuruciyar minal
Ku Muna Mani soyayya ta hanyar
Sharing and commenting
Sannan Ku daga darajar kuruciyar minal da kuma darajata ta hanyar dangwala wannan tauraron dake kasa
Love u wujiga wujiga
10th July 2019
Karamarsu babbarsu ce fa
Mzz untichlobanty💕
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top