Chapter 23
Short and boring chapter of course,zaa ji shiru kaman yanda nace early in the morning zanyi update I'm so sorry please i just mistakenly deleted the chapter saida na sake sabon rubutu.....so manage this
"Tureta tayi cikin mamaki tace anee,yes love ta fada bayan ta dago hot eyes data budesu da kyar,kamar me shirin yin kuka khushi tace anee ina tambayarki meye mafuta and you are busy kissing me menene hakane wai?ohh yes darling yanzu da nake tare dake babu wani solution da nake bukata may be idan kin tafi zan iya shiga damuwan nima,hannu khushi ta dora akanta ganin sam anee babu alamar damuwa a tare da ita tace ya Allah babe muna cikin wani hali fa Allah we have to find a solution,shhhhh ta fada bayan ta dora hannunta a lips dinta alamar tayi shiru tace banason jin komai yanzu better be prepared,turo baki tayi kamar tana shirin yin kuka tace anee,murmushi anee tayi tace yes darling tayi hugging dinta sai da sukayi 5 minutes kafin su saki junansu,ajiyar zuciya khushi tayi tace khushi you are such a fever tablets i love you so much,dariya anee tayi tace really?daga kanta tayi tace of course hun bata jira ta sake magana ba ta hade lips dinsu guri daya suka fara hell hot french kiss,da sauri ta cire kayan jikin anee taci gaba da romancing din duka jikinta itama tayi undressing kanta sukaci gaba da romancing junansu bayan ta turata kan gadonne tayi unhooking bra dinta taci gaba da sucking nipple dinta tana massaging boobs dinta while her other hand is fingering her,yessss baby take me all please awwnnn i like it.,,deeper,faster,yeaaahh shine kawai sound din dake fita a dakin bayan tayi cumming ne ta janyota sukaci gaba da scissoring hhgffgjgffhjhft only if you know ubangiji Allah yasa mu dace ina nufin Allah ya shirya
"Sai da suka dauki tsawon lokaci suna abu daya sannan suka rabu da kansu,bathroom khushi ta shiga tayi wanka ta fito,still anee barci takeyi,peck tayi mata a lip sannan ta kira sunanta cikin magagi ta bude idonta bayan tayi mika tace hey my love,duk da damuwar dake zuciyar khushi be hanata turo baki kamar me shirin yin kuka tace hey sweetest,gaba dayansu sukayi dariya saboda yanayin yanda khushi tayi maganar,janyo hannunta tayi ta zaunar da ita tace anee jokes apart yanzu ya zamuyi?nidai gaskiya tsoro nakeji Allah,shiru aneesa tayi bayan ta sake janyo blanket dinda yake shirin zamewa ta sake rufe jikinta saboda she's naked sannan tace what's your idea?lumshe ido tayi ta bude tace i have no idea the only thing that i know is i cant live without you,shiru aneesa tayi tsawon 2 minutes ba tare da tace komaiba hakan yasa khushi sake tabata tace anee say something,ajiyar zuciya tayi tace khushi meyasa bazamu tafi inda zamuyita rayuwarmu mu kadai ba,cike da rashin fahimta khushi tace how?i didn't get you sam,kallon khushi tayi tace let's run away kawai mu tafi inda zamuci gaba da rayuwarmu babu wanda zai takura mana,a tsorace khushi ta zaro ido tace what?wannan ba shawara bace anee you are going to kill us,hannunta ta rike yanda zata fuskanceta sosai sannan tace khushi i love you and you love me right?toh meyasa duk wanda muka fadawa baya fuskantarmu sedai yace mana abinda mukeyi is illegal kinga kenan idan bamuyi abinda naceba kenan babu wanda zai iya ganewa sai mu kadai kawai,shiru khushi tayi tace i know anee amma wannan shawarar da kika kawo sam bazan iya shiba gaskiya ki sanja wani kawai banda gudu mu bar gida,hade rai aneesa tayi tace khushi meyasa kike tsorone?da sauri khushi ta mike tsaye ta bude window din dakin anee wanda ake iya hango parking space din gidan,cikin tsoro ta kalli aneesa tace I'm dead gasu mum nan suna zuwa,janyota tayi ta fado a jikinta tace don't worry love zan kula da komai,batace komaiba ta fice daga dakin gabanta yana cigaba da faduwa,ta rasa meyasa duk lokacin da zata shirya yin wani fada ko wata rabuwa da aneesa sam bata iyawa da zarar ta ganta shikenan komai ya lalace,da gudu ta shige dakinta ta kulle tana cigaba da zagayen dakin kamar wacce aka aikowa mutuwa,mum na shiga sallar azahar kawai tayi ta nufi dakin aneesa sai da tayi knocking aka bude tukunna ta shiga,gefen bedside drawer ta zauna sannan ta kalli aneesa dake amfani da wayarta tace aneesa,shiru tayi kamar bazata amsaba sannan tace mum,ba wani abune ya kawoni gurinkiba inaso muyi magana ne akan abinda dazu kunnuwana sukaji amma har yanzu ban gasgata hakanba kina nufin hankalinki daidai yake lokacin da kike fadar maganar ko kuma kin fara yin haukane?wayarta ta ajiye gefe tace mum hankalina yana nan kuma ni babu abinda nasha abinda na fada muku kuma gaskiyane,shiru mum tayi bayan tayi nazari kadan sannan tace amma aneesa abinda kike fada sam ba me yiwuwa baneba,abinda kike shirin yi ba,ayinsa haramunne a musulunci ko kin taba jin labarin inda mace takeson mace kuma har tace zata aureta?shiru aneesa tai batace komaiba,dafa kafadarta mum tayi tace aneesa don Allah ki tsaya kiyiwa maganata fahimta me kyau aneesa mace bata auren mace hakan haramunne a musulunci ke koba musulunci bama ban taba ganin addinin da yace mata suyi auren junansuba haka suma maza basayi,nasan yarinta ce take damunki ina fatan zaki gane kuma ki gamsu da maganar da nake fada miki,mum nifa ba abinda zan gane kuma bazan taba yarda da maganarkiba saboda ni babu wanda nakeso sai ita kuma bazan taba iya rayuwa babu itaba,shigowar dad ce ta sa mum gyara zamanta tace itawa?sunkuyar da kanta tayi kasa tace meenal,dan ubanki kinyi haukane ko kinyi shaye shaye ne aneesa?dad ya fada cikin tsawa,kallon dad mum tayi tace alhaji yarinyar nan dole mu bita a hankali fa idan ba haka ba muna gab da jin kunyar duniya a gurin jama,a....shima shirun yayi don idan akwai abinda dad ya tsana bai wuce ace anji sirrin gidansaba ko kuma wata gazawa akan family dinsaba,shiru yayi sannan yace ina ganin yarinyar nan ta haukace dole a kira doctor ya dubata sosai,fashewa tayi da kuka me tayar da hankali tace dad wallahi ban haukaceba ina nan da hankali na.....girgiza kansa yayi yace karya kikeyi aneesa kin haukace tabbas dole sai an chaji kwakwalwar yarinyar nan a rufemin ita a daki bana bukatar ko nan da palour ta dinga fita har sai an kammala bincike akanta,cikin damuwa mum tace alhaji yarinyar nan fa kalau take babu wani ciwon hauka da takeyi ina ganin kulawa da bayanan mu su kadai tafi bukata,be cewa mum komaiba sai daga wayarsa da yayi ya fara kiran doctor bayan ya fada masa cewar yanason ganinsa ya taho da kayan aiki zaa duba lafiyar kwakwalwar aneesa,cikin 1 hour doctor ya karaso gaba daya aka yiwa aneesa medical checkup bayan 2 hours ya dawo da result cewar lafiyarta kalau babu abinda yake damunta,sosai ran alhaji ya baci wannan karon yana cikin tsananin fushi da bakin ciki inda aneesa ke faman kuka kamar wata karamar yarinya,ajiyar zuciya yayi ganin duk yanda yake lallaba aneesa amma taki fuskantarsu mum ya kalla yace tabbas aneesa tana shirin jefani cikin masifa da bala'i kuma wallahi hakan bazai taba faruwaba saboda haka daga nan zuwa sati daya zan daurawa aneesa aure da duk namijin daya kwanta min a zuciyata kuma zan turasu kasar da tafi kowacce nisa su cigaba da rayuwarsu inyaso sai taje chan taci gaba da iskancin nata amma ba,a gaba naba wlhy,shiru mum tayi tabbas shawarar dad abar dubawa ce amma tashin hankalin dake gaba take hango musu saboda aneesa yarinyace me kafiya akan abinda takeso tun tana yarinya
"Hisham ya fara kira cikin masu neman auren aneesa amma hisham bai amince da hakaba sai bawa dad hakuri da yayi,mahfuz ya kira wani dan gidan tsohon minister yayi masa tayin auren aneesa,beyi wani dogon tunaniba ya amince saboda already yasan aneesa ya dade yana sonta kuma ya amince da sharudan da dad ya kafa masa cewar lallai sai dai su koma Istanbul da zama gaba daya baya bukatar zaman aneesa a nigeria ko kadan
Thank you for reading my story!!!
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top