Part 28





.....Kwance take a parlour bacci ya dauke unexpectedly gashi English wears ne a jikinta rigae kuma daga samanta net ne sae wandon bomshort  ta.

Tunda ya shigo ya ganta a haka ya tsaya kallonta gaba daya ya fita hayyacinsa a hankali ya kae hanunshi akanta yana shafa mata gashi kana ya matso da face dinshi ya bata light kiss akan lips dinta dae² lkcn kuma aka fara kiran sallah hakan yasa safa ta bude ido a hankali sae kan safwaan da ya mata kiss a forehead da sauri ta mike tace ya yaushe ka shigo

Banza ya mata ya koma ya zauna tace nasan duk ka gama kalle min jiki wae haka ake rayuwa ne nifa matar wani ce

Da sauri yasa hannu ya fisgota sae da taji tsoro ya hade fuska yace matar wani wake nan ko har yanzu kina nufin kicemin akwae son wani a zuciyarki bayan na mijinki ke fa matar aure ce Aysha me yasa kike haka kin san irin zunu bin da kike kwasa kuwa.

Tabe baki tayi take miji hmm mijin da yace shi ba abunda zae yi da kamar yarinya aiko kaga kenan ni ba type dinka bace kuma Allah... da sauri ya hade bakinsu guri daya hakan yasa sauran mgnrta makalewa sae da yyi kissing dinta sosae kana ya sake ta yace ni safwaan sae na tabbatar miki da cewa ni mijimki ne a yau din nan ba sae gobe safa kam gaba daya tsoro ya cika ta at once ta ga ya koma mata asalin safwaan dinda ta sani ada a nan parlour ya barta ya haye sama abunshi shi kadae yasan halin da yake ciki.

Safa dakyar taja kafa ta haura sama sae da tayi wanka kana tayi sallah ta saka wata yar dogiwar riga ta fito kitchen ta sjiga direct dama ta hada komae na girkin tace bari ta dan huta shime bacci ya dauke ta haka. Aikinta tacigaba dayi sae da ta gama ta dakko guava and watermelon juice dinda tayi ta juye a jug ta dauki abincin ta jera akan dining ta koma daki tayi sallahr asr ta kuna sakkowa ganin baya parlour yasa tayi tunanin zuwa dakin shi ta kirashi dan tasan yana jin yunwa da safe tea kawae yasha ya fita.

Akan gado ta ganshe kwance ga kayan jikinshi nan da ya dawo dasu bae cire ba da sauri ta matsa bakin gadon tasa hannun zata taba shi ya bude rinannun idanun shi da suka koma red yace don't u dear touch me again safa get out of my room

Rissinawa tayi abakin gadon tace ya me kuma nayi yace u re d cause of alk dia my pain safa me yasa kike so ki wahalar dani akan hakkina tunda bakya sona bakya kaunata tashi ki tafi kuma wlh idan na kara ganin hmmm

Mikewa tayi jiki ba kwari ta fita bedroom dinta ta koma ta dakko ohone dinta tayi dailing no din Rafeeq ringing biyu ya dauka yana fadin darling princess ykk

Cikin muryar kuka tace lpy ya

Arikice yace meke faruwa ne kike kuka me ya same ki

Tace twinie ya saf ne ba lpy tunda ya shigo gda da sauri yace ok am on my way ya katse wayar zauna wa tayi bakin gado ta dafe kae tana tunanin irin abunda take son jawowa kanta meke damunki ne safa koke fa kina bukatar mijinki meyasa zaki dinga wahalar da kanki dashi wata zuciyar tace mata karki yarda sae ya gene cewa yaran da ya raina fa suna da daraja dayar zuciyar kuma tace amma dae kin manta zubinda ke kanki ko da sauri ta furta innalillahi Allah ka gafarta min

Door bell dimda ta ji ne ya saka fitowa da sauri ta bude kofar Rafeeq ne ya shigo da sallama yana tambayar yana ina tace bedroom dinsa da sauri ya karasa ya ganshi kwance ya dafe marar shi gaba daya ya fita hayyacinsa kamar ba shi ba dabkyar ya bude idonshi yaga Rafeeq sae kuma safa daga gefe wani duk da azabar da yake ji bae hana ya watsa mata wani kallon da yasa cikinta juyawa ba yace get out rakubewa tayi guri daya Rafeeq ya juyo cikin tsawa yace ki fita malama kin ma mutane tsaye

Da gudu ta bar dakin ta dawi parlour Rafeeq ya kalli safwaan yace dan uwa ni ban san amfanin matarka ba yanzu fa ko mae nama wlh bazae maka mgn ni and abun is worst gsky yana kae nan ya fita ya jayo hannun sfa sae cikin dakin.

Hade face yyi kamar bae taba dariya ba yace wae ke wace irin mara imanice Aysha meye amfanin kararuntunda kikayi mekye amfanin ilimin yiu cant take care of ur husband haka ummi ta koya miki eh nace haka aka baki tarbiyya sin kashe wani

Saukar mari kawae taji a face dinta yace wlh idan safwaan ya mutu sae na kashe ki da hannuna kinji na rantse sae dae idan daga baya nima akashe ni sakaryar banza ke bki ma tsoron Allah ya kamaki da hakkinsa akanki toh bari jiki idan baki mallakama safwaan kanki ba yau karki kara kirana ki ummi a matsayin yan uwanki kinji na fada miki bani bake kuma gaki gashi bazan ce kiyi dole ba amma wlh idan qani abu yasa meshi hmm ki kkuka da kanki stupid girl yana kainan ya fita cikin tsananin bacin rae.

Safa ta zube a gurin tana kuka a hankali taji muryar safwaan na kiran sunanta da sauri ta mike ta karasa bkin gadon jayota yyi ya rungume dae² kunnenta yace dont worry kyaleshi kinji bazan mutu ba kuna idan naji sauki zan rama miki wnn marin da ya miki kinji kankameshi tayi tace ya plss am so sorry wlh nima ina sonki fiye da yanda nike sin kaina basan meke damuna bane amma dan Allah kaek mutu gani nazo gareka am all urs yaya plssnpardon me for my bad behaviour

Yace dont worry Aysha komae ya wuce tashi ki hada min ruwan wanka

Ta dago face ta kalleshi tace zaka iya yin wanka ne yace toh ko ke zaki min da sauri ta mike tashige bayi shukuma yyibsmiling kawae ya mike da kyar ya jawo towel ya daura. Sae da ta hada mishi ruwan ta fito ganin shi daga shi sae towel yasa tayi kasa da kanta ta nufi hanyar fito riki hannunta yyi ya jawota jikinsa duk da bashida wani karfi yyi rungumeta yace kunya kike ji ne siling tayi tana dukan kirjinshi yace hmm anjima zan cire miki wnn kunyan nake kuma tare zamuyi wanka sa sauri ta kwace kanta ta fita daga dakin shi kuma ya fada toilet sae da yyi wanka tareda alwala ya fito ya saka jallabiya yyi rana sallahr da ake binsa kana ya shirya cikin 3quater da black T-shirt safa da ta leko taga ya fitonsae ta koma dining ta kwaso abincin gaba daya ta kawo daki duka yaba zaune yana kallonta sawda ta gama yace sannu angel Allah miki Albarka tace Ameen jawo hannun shi tayi suka zauna kan rug ta zuba mishi abincin tana bashi a baki sae sa ya koshi kana taci nata da suka gama ta dauke ta maida kitchen ta koma dakin suka cigaba da fira kamar basu ba Tace ya wae ya mgnr aikin ka yace hmm suna neman na koma amma ni bazan tafi ba sae da matata dariya tayi tace ya kamata kam ka koma ai tunda suna neman ka yanzu kuma ina zasu kaika yace wlh ban sani ba amma ni bana so a kaini another country tace hmm da basu kyautawa matarka ka ba yace hmm matar da bata sona tafi so na mutu da sauri ta rufe mishi baki tana girgiza kai tace koni enemy dinka ce bazan si ka mutu ba yace hmma as u said ba amma gashi dazu da Rafeeq bae zo ba sae dae acema su ummina na mutu kara rufe mishi baki tayi tace haba ya mana jaye hannunta yyi yace ba haka akeyi ba yan mata kallon shi tayi tace mefa jabyi face dinta yyi ya fara kissing dinta yace idan baki so na rika fadar mgn ta haka zaki saka nayi shiru

Kasa tayi da kae tana jinjina rashin kunya irin ta safwaan suna nan zaune har aka kira salkahr magrib ya fita mashid ita kuma ta koma daki bayan tayi sallah ta kira Tasleen ta bata lbrn abunda ya faru ta dibga dariya nan ta bata shawarar yanda zatayibyau inhar ta shirya karbar mijinta safa tace mara kunyar banza kawae Tasleem tace eh naji dae ta kashe wayar bayan anyi isha tayi sallah ta koma toilet tayi wanka vayan ta fito ta dakko wata silky nyt giwn iya cinya royal blue tasa ta feshe jikinta da wani turare da mommy ta bata sae da ta feshe duk wani lungu da sako na jikinta ta window din dakinta tji alamun bude gate da sauri ta saka slippers dinta tasa hijab har kasa ta sakko sae da ya danna door bell ta bude mishi.

Wani ni'imantaccen kamshi ne ya daki hancinsa a hankali ya kumshe ido ya bude akanta hugging dinshi tayi tana fadin welcome my king yace thanks u my  queen ledar hannun shi ta karba suka karasa cikin parlour safa ta ajiye ledan ta cire hijab dinta ta ajiye saman jikinshi ta fada tana cewa nasan kagaji saura wanka hugging dinta yyi tsam yana jin dadin turarenta ya fara kissing dinta sisae itama tana mayar mishi da martani suka cigaba da nuna ma juna tsantsan son dake cikin zuciyar su tace  I want you to know that you have never left my mind even though there are a million things that I need to worry about each day and night Thank you for always making me laugh even when I cannot even dare to give a smile.

Smiling yyi yace I have fallen in love with you because of the fact that you have learned to love me even when I could not even love myself. Safa dont let leave me all alone   pls is now dat i truly knew dat i cant do without u in my life u re my everrthing Aysha I'm so greatful to Allah for giving me u as my wife my life partner

Wani hawaye ne ya zubo mata tace ya saf plss i'm  so sorry for my past plss forgive my love

Yace past is past may Almightu foegive us all

Tace Ameen thanks ta manna mae kiss a baki kana ta ja hannunshi suka tafi daki toulet ta shiga ta gada mishi ruwan wanka ta fito mae da towle dinsa yace bby am so weak i cant bazan uya cire kayan ba matsowa tayi kusa dashi tace haba my man dont be lazy now

Yace is not d matter of laziness kece ai kika saka ni a wnn condition din pls  nidae help me kin san yau ni ango ne kuma a matse nake ya kara sa fada yana mata winking one eye dinsa tace hmm ya ni bansan a ina ka ka koyo wnn rashin kunya ba smiling  kawae yyi ta cire mishi riga wando kam sae da ta rufe idonta kana ta cire mishi ta daura mishi towel ya fada toilet.

Bayan ya fito yaji  kam shin turaren wuta mae dadi na tashi lumshe ido yyi ya budw yace Alhmdlullah fir everything sae da ya shirya cikin kayan baccinsa riga da wando ya sakko kasa kitchen ya wuce direct ya dakko musu plate da cups ya juye kazar ya zuba musu fresh milk yace madam sakko kan cinyar shi ya dora ta ya dinga bata sae da ta koshi kana ya kwashe kayanya maida kitchen ko da ya fito yaga gaba daya attention dinta na kan tv kashewa kawae yyinya dauke ta cak sae bedroom dinsa yace bby kiyi alwala muyi sallah ba musu ta shiga toilet tayi alwala ta fiti bedroom dinta ta koma sae da ta kara fesa turare kana ta dakko hijab da zanin ta ta fito sallah yaja su 2 raka'a bayan sun idar ya musu addu'a ya daga ta sae kan gado ya cire mata hijab ya kashe bulb din dakin romancing juna suke kamar zasu cinye kansh gaba daya sun fita hayyacinsu har dae oga da ya dade yana jiran irin wnn ranar danaga abun yafi karfin ido na na ja hannun nerner muka fita dan bana so Idonta ya samu matsala😆

Safa yau anji maza dan ba karamin daurewa tayi ba gaba daya safwaan sae da ya fanshi shekarun da yyi yana dawaeniya da sha'awarsa akanta albarka kam tasha ta itakam sae hawaye kawae take yi dan ko hannunta baza fa iya motsawa ba sae da ya samu gamsuwa kana ya koma gefe yana mauda numfashi da kyar ya mike ya shiga bagi yyi wanka kana ya hada mata ruwan zafi ya dawo ya dauketa cak ya kaita ciki ba karamar daru akayi ba kana ta zauna aciki sae da ya gasa mata duka jikinta kafin ya barta tayi wanka. Daki ya koma ya chanza mausu bedsheet yaje bedroom dinta ya dakko mata wasu kayan bacci ya dawo lkcn ta fito ya kama ta yana fadin sorry bby kinji Allah miki akbarka dukan shi tayi a kafada tace ya zafi fa nake ji yace sannu kinji zae dae na kayan ya saka mata ya jata kan gado sae bacci.





Da asuba shi ya fara tashi dakyar yyi alwala ya tada ta itama tayi alwala masjud ya fita itaka kuma tayi sallahr ta a daki bayan ta idar tayi ma Allah godiya kana ta kwanta akan sallayar tana tunanin jiya da dare a haka har bacci ya kara dauke ta.

Ko da ya dawi ya ganta a haka sae ya dauketa ya cire mata  hijab suka koma bacci basu farka ba sae gurin 11 da sauri safa ta mike zata sauka daga kan gadon safwaan ya riko ta yace ina zaki tace kitchen kagani ni ban saba da wnn baccin ba wlh yace aiko ba inda zaki da kanshi ya shuga kitchen ya soya musu doya da tea ya kawo saw da ya bata da kanshi kana ya dauke ta sae toilet zuwan zafi ya hada mata ta kuma shiga kana tayi wanka yanzu kam zafin ya ragu sosae ba kamar dazu ba bedroom dinta taje tasaka kaya ta shirya abunta tayi kyau sosae amma jin kanfa take kamar isak zae dauketa parlour ta tarar dashi yana zaune yana kallon itama ta zauna a kusa dashi tareda dora kanta akan kafadar sa suna firan soyayya.









Agurguje pls

*2 weeks later*

Fada muku irin so da kaunar da safwaan da afa ke ma kansu bata lkc ne kowa na kokarin nuna ma dan uwan shi yafi ahi son sa su mommy sunji dadin hakan sae addu'a suke masu Rafeeq kam cewa yyi magulmata dama suna son junansu kawae jan ajine ke damunsu.

Yau aka saka ranar auren Rafeeq da Tasleem nan da wata biyu December





(*)★(*)★(*)★(*)★(*)

Nabeela kam sae da aka tashi tsaye sosae kana aka samu ta dan fara samun lpy amma duk tayi baki sosae ta rame su safa ma sunje sun duba ta alhmdllh ta samu lpy sae dan abunda ba'a rasa ba kuma daddyn su yace aure zae musu ita ya hada ta da yarin yayan shi mu'azzam dama yana sonta itace dae take ja mishi aji ma'aruf ma an hadashi da wata safiyya sae dae muce Allah kae mu ranar biki mubrakarkashe





___________*



Safa kirjin biki har an fara shirye²n yanda bikin Tasleem zae kasan ce tace ita bata son bidi'a yanzun ma dan su safa sun matsa ne da walima kawae zatayi abunta amma yanzu kamu da walima sae dinner da safwaan yace zae hada





Zaune suke a palour suna kallo safa duk tayi wani iri gaba daya tayi weak ko maganar da yake mata sama² take amsawa da gudu ta mike sbd aman da taji ya taho nata toilet din parlour ta shiga safwaan ya rufa mata baya gabaya daya abincin da taci sae da ta amayar dashi duk ta galabaita ta koma kalar tausayi bayan ta gama ya gyara gurin sae faman sannh yake jera mata hijab dinta ya dakko mata ya dauka key din mota suka tafi koda suka je hospital bayan an mata test result ya fito aka ga tana da cikin wata daya da kwana hudu murna agurin safwaan ba'a mgn haka ma safa duk sae ta nema ciwon ta rasa daga nan suka wuce gdan su mommy direct suma sunyi farinciki sosae nan mommy tace safa na laulayi ba yanda safwaan  baeyi ba amma tavkafa ta tsare tace  sam safa na bata ji dadi ba amma ba yanda suka iya da dare da zae tafi ta rakoshi har bakin mota sae da yyi kissing dinta sosae kana ya barta harda dan hawayenta suka rabu.......

Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top