page7
*🍒🌺AJALIN SO🌺🍒*
_XPLICIT ROMANCE_
*WHATPAD SURAYYAHMS*
Dedicated to umherny nersallah
_: PAGE7.._
Yana riko ta ta sace gaba daya ajikin sa Ta gama jigata koda ta fado masan she was weak bata ma iya motsa ko ina acikin ta ba haka ma idanun ta suke lumshewa da kansu
Yace"ya salam...ke!!!
Emmmmm ya mance da sunan ta..ita kam sai nishi take kan kace kobo ta dena motsi gaba daya..
Ohh Shirt ...yaja adan fusace ya tallafo ta a hannun sa suka sauko kasa a maimakon ya kaita site dinsa sai ya kamo hanya zai komar da ita dakin da ta fito
unfutonatly for him hjy mama ne da nusaibah a falo suna zaune..
Ganin su haka ya sa suka mike,tace mohan,tsaya tsaya ina zaka kaita meya same ta haka?kashe min yata zakayi...
Ba yabo ba fallasa Yace 'no, inaga suma kawai tayi zan ajiye ta ne sai nasan nayi...
tace toh ai ba anan zaka ajiye ta ba ka kaita chan wajen ka...
ya dago ya kalle ta sai tayi kyam
kamar bata damu da ganin banafshan a hakan ba ta fada tana kure sa da kallo..
Sharewa yayi don kuwa Taurin kai ya hana sa motsawa sai ma ya yana shirin ajiye ta akan cushion..
Nace maka ba anan ba ko ka dauke ta kuje chan ku karata,..zaiyii magana sai ga alhj ya fito cikin shirin sa alaman zai fita .
Yace subahanllh dama jikin nata ya tsanan ta har haka ne..
"Wani munafukin sautin kuka hjy mamh ta fashe da shi tace"wai shin haka mohan yake yi da patient dinsa asibitin sa ne ko akan yata ne zai fara...
Dad ya dan kalle sa baice komai ba amma yasan meya ke nufi dan haka ya tattara ta quitly ya haura site din sa da ita.
Tabe baki nusaiba tayi
Tana ganin hjy mamah na bin bayan sa sai tayi saurin zuwa dakin nimrah don ta sanar da ita rohoto..
Its locked ta ciki don haka ta tsaya jiran ko za'a bude gaba daya sai jeka ka dawo take gulman har wani cizon ta yake.
Haka ya shimfiide ta ya juyo cikin hanzari ya dauko abubuwan gwajin sa ya shiga duba ta,batare da ya furta komi ba ya shiga daura mata cannula zai sa mata ruwa...
Surutun hjy maman duk ya ishe sa don ba abunda take yi sai blaming dinsa cewar ta ai da tun dazu data kira sa ya zo da duk haka bai faru ba..
Sai da ya bata ransa sosai sannan ta hakura tayi shiru,cewar da yayi idan bata fice masa a daki ba zai fita ya barta da marar lpy yasa ta fice ta dawo palour.
Kallon ta yake daga nesa daga shi sai shirt din suit dinsa...
Zazzabi ke damun ta and he's sure akwai tension aciki...hmmm ya tabe baki Yace Allah dai ya kyauta..
Wayar sa ne yayi kara Yana fita baifi da minti 30 ba saiga kirar hjy mamah
Lokacin nusaiba har ta gaji da jiran budewar kofar nimrah ta koma site din hjy mahnoor itama tana wanka don haka tayi zaman jiran ta.
Da mamakin sa ya tarar da banafshan ta bude idanun ta sai nishi take yi sama sama tana hawaye.....
Yace,ina fatan dai taci wani abu zanyi mata allura..
Hjy tace ah'a ka jira ni dai yanzu zan hado mata ta dan taba koda shayi ne...ba bata lokaci ta fice ta shiga kitchen.
Uffan bata ce ba haka shima ya kau da kansa ko irin sannun nan bai shirya fada ba
"sai juyi take Kallon sa hakan ma haushi yake kara mata ba abunda ranta ke furtawa ayanzu illah na tsane shi...she can't diferentiate ko zafin ciwon ne ke sata jin duk wannan amma sam bata jin dadi ko kadan.
Hjy mamah kuwa da shike taji ance allura so tana kawo shayi tayi waje ta basu waje..
Banafsha ta tsani Allura,domin kuwa ba abunda yake tuno mata ayanzu illah mahaifiyar ta,duk dama tana karama ne amma many times idan zata mata allura sai tayi ta lallaba ta sosai koma ta siya mata abu
Fair enough ya mika mata shayin baice komai ba amma tasan meyake nufi...take ta daure fuska ta kau da kai gefe "Yace dole kisha idan ba haka ba zaki sha wahala....
Bazan sha ba...shaking lips din ta ya furta
Nusaiba na zaune sai ga nimrah ta shigo part din ammyn itama tace anty ashe kin farka dama ? Ai Naje dakin ki dazu is locked...tayi murmushi tace maybe ina wanka ina ammy?
Tayi nuni da bathrum suna zama ta shiga bata labarin abunda ake ciki..
Banafshan ce a dakin mohan?Ta dai daure bata blurting komai daga bakin ta ba
Sai dai Kirjin ta ba karamin bugawa yayi ba tace toh muje mana nusy...nan suka fice a gaggauce suka nufisite din nasa
Bayan su kawai ammyn mohan ta gani...as she kept wondering
Anan kuma ba yadda baiyi ta sha ba sai kau da kai take tana masa taurin kai...
He's not the gentle guy dayaga zata bata masa lokaci kamo ta yayi ya kannade ta ajikin sa dauka daya ya matse ta ya danna mata ruwan alluran ..
"Dai dai isowan su nimrah suka jiyo ihun ta tana cursing din sa cikin zafin ciwo da mummuna rudewan zuciya da tsoro
Ta tsani allura so a hatsale tace masa mugu kawai ni ka sake ni i hates you..
Wani tulin numfashi mai dadi nimrah ta sauke a zuciyan ta jin sautin wannan kalman ..
Hakan ya sa ta dakatar da nusaiba suka tsaya daga nan bakin door suna jin su
Kuka banafshan keyi yana shiru abunsa kamar baiyi komai ba kuma Allah baisa bakin sa ya furta mata ko sannu ba har yanzu..
Abun duk yabi ya ishe sa a takure yake jin kansa kuma gani yake baida lokacin da zai ce zai takura ta ta sha shayin bare ma aje ga lalallshi
don haka Wayar sa dake daf kan pillow daya ajiye ta ya mika hannu zai dauka
Ta tsorota a hatsale ta sake daka Masa tsawan cikin kuka" tace ni kar ka taba ni i hate you..i hate you...tayi blurting azafafe duk tunanin ta zai sake mata alluran ne..
Kamar gunkii haka ya tsime Ido kawai yake bin ta da shi ko ajikin sa.
Nan har hjy mahnoor ta fito itama ita firgita su nusaiban da suka riga suka shagala suna jin case tace nimrah meke faruwa anan ne?
A dan hatgitse nimrah ta dago tace babu komai mum dama zamu wuce ne..
Lets go nussybah
Charaf sai ga hjy mamah
Shima anan yasa hannu zai bude kofar kenan aai yaji su,.nan suka ci karo da su...
Ya bisu da kallon lpya?..
Wani bakon cikine ya rufe ma nimrah idanun ta
So bazai kula ta bako
Ta tabe baki
tuni hjy mahnoor ta tsinkayo muryan kukan banafsha daga room din sa mamaki ya sa tace meke faruwa anan waye aciki yake kuka hakan..
Tun kafin ya amsa hjy mamah tace banafsha ce take ta suma shine nace ya zo ya daga ta yayi jinyar dakan sa
Hjy mahnoor ta dago ta dube sa tana neman karin bayani yace"ummm zazzabi ke damun ta na sa mata ruwa ne....
Ya dan rabe zai bar wajen hjy mamah ta ce taci abincin Kuwa"?
Yayi shrugng shoulder batare daya juya ba yace nifa bazan iya ba kije kigani dakan ki ya fice abunsa.
Surutu ta shiga yi tana cewa aiko kaki ko kaso haka zakayi abunka kai kadai marar kunya kawai..
Ita kam hjy mahnoor sam bataji dadi ba ita da take nisan ta danta da wannan aure a yanzu shine kuma za'a wani debo masa jinya?
Tare suka shige dakin dukan su,sun same ta ta dukunkune a tsakiyar gadon tana kuka not minding her inductions duk ta cukiyoyi igiyan ruwan ta harde su..ga dai shayin nan inda ya bari ba'a ko taba ba..
Hjy mamah da hjy mahnoor ne suka dan zauna a bakin gadon,ammyn mohan din ne tace sannu banafsha.. she dint know that jikin ya tsanan ta har haka,..
ayayin da cikin lallami hjy mamah ke cewa taso ki gyara kwnciyar ki ashe ma baki sha shayin ba a hakan kuma ya miki alluran
Da sauri ta dan ja ta daura kanta akan cinyar hjy mamah,"cikin wani irin shesshka mai zafi tace nannah ni walllhy bana son shi,mugu ne...
Ni ki tafi dani wajen ki bazan zauna nan din ba ai ba abunda yake damuna na warke.
Wani munafukin murmushi nimrah ta sake she can almost spot waht she wanted...
Duk kalmomin datake so taji kenan a bakin banafsha ..hjy mamah bata amsa ba.
Sai hjy mahnoor ta dauki shayin ta dan dafa ta tace "taso abunki..sai kisha wani abu the moment kika samu karfi nida kaina zan fitar dake anan yanzu ko..
Hjy mamh tace Ah'a kam,dena fada mata haka.. baki fita anan sai kin warke rasss sabida haka ki tashi kisha shayin kk
Hjy mamah amma kinji ai bata son zaman nan din ko..hjy mahnoor ta fada sounding disturbed
"Ta daure fuska tace na riga na fada miki anan zata zauna sai ta warke ai duk zaazabin ke sata fade faden nan..
Kukan ta ne ya katse su har bakin ta na shaking tace ni wallhy bazan zauna anan ba nannah
Ke!! yimin shiru da Allah idan baki samu lpy ba zanga uban da zai fitar dake anan din tayi mata fada..
Tabe baki ammyn mohan tayi ta tashi rai dan bace ta fice don Ta san hjy mamah bata da dama yanzu sai ta haura mata agaban yara ..
Sum sum si nimrah suka biyo bayan ta
Hjy mahnoor Tana zama tace toh wallhy da sakel yarinya duk ta birkice ta tsorota za ace wai dole ta zauna adakin sa hmmm nifa irin rayuwar al'adan ne sam bana so
Gaban ta nimrah tayi tsuguno tace nooo ammy, kar ki daga hankalin ki mana
Ba jinya bane?Ai kinga jikin Nata is quiet serious bari dai mugani..
Ammy Ta dago ta dube ta atakaice tace ok oo Wato kema kin yarda kenan Ko?toh bari mohan din ya dawo ai zai zo ya sameni..
Shiru su nimrah sukayi daga bisani maids ta shigo ta sanar musu breakfast is ready...
Nan suka taho dinning gaba dayan su har da hjy mamah wacce aklkready ta hada abincin a plate tace rawiya kai mata ciki hala ta samu ta sa acikin ta...ba musu ta karba ta haura site din da shi..
Kallon kallon anisa da nimrah sukayi ma juna hjy mahnooor kuma tension ne yake dan damun ta..
As usual aka fara cin abinci ana hira kadan kadan,almost 15minutes sai ga anty rawiya.
Yaya?Taci kuwa anmyn mohan ta furta..
Ah a,ammy bata ci ba..
Ohh Allah ...hjy mamah ta Ajiye spoon a dame "ke nusaibah kira min yayan ki ya xo, ba wani abu ne da za'a bata ya sa ta cin abincin..yau kwana uku bata ci wani abincin kirki ba..
"Ai dole bazata ci ba an tara ma yarinya nauyi kam..
Hjy mhnoor tafada cikin ranta.
Su nimrah kam shiru sukayi kamar basu wajen ayayin Da nusaiba ke turo baki tana latsa wayar
"Ke da Allah kiyi da jikin ki
Tace Hjy mamah,baiya picking ne
Bata saurare ta ba ta fauce wayar ta cigaba da dialing amma baiya dagawa..
Tsaki taja tana bambami kasan wuyar ta...
Mahnooratu ke kira mana su aliyu mana ai ba'aza barta haka ba
Fuska ba yabo ba fallasa Tace toh nan tayi dialing number doc aliyu bai shiga ba dai ta kira na doc umar...
Nan tayi masa bayanin komai kafin tagama hjy mamah ta karbe wayar tace" umaru hjy mamah ne..wai ina mohan din yake ne ana ta kiran sa bazai dauki waya ba?
Yace ohh hjy mamah? Yayi hakan ne sabida mohan yaji shi da kyau domin alokacin tare suke yana zaune abun sa....yace mohan baya nan inaga yayi nisa ne.. he has to say it audible enough sabida yasan hjy mamahn sarai shima.
Tace toh kayi wa Allah ka taho emrgency ne agidan kaji dana?Allah yayi maka albarka yace ameeen hjya maamah gani nan tahowa nan ta katse wayar Ta cigaba da kananan maganan ta
Sauke ajiyan zuciya mohan yayi yace wai nazo ko? Ni wallhy nagaji ne yarinyar taurin kaine da ita comon taci abinci ta samu lpya taki sai shegen kuka..Ya hade rai
Dr umar bai kula ba ya tattara kayan sa "Taso dai muje...
Kasan hjy mamah sarai yanzun nan zatayi maka kwaba..
Yace ah'a,kaje kawai ni gaskiya bazanje ba..
Mohan pls yanzu ka gama cewa wata tana da taurin kai..toh kai yanzu me kake yi....wani harara ya watsa masa yace ok fine amma dai kai zaka duba ta zan jira ka a car daga baya zan shigo
Yayi dariya mmmm"ashe dai kana tsoron hjy mamahn"
Da kyar murmushi ya kufce masa yace "whateva"nan suka tashi suka fice
Anan gidan kuwa baki ne suna ja hankalin ammyn mohan don haka tana cahn site din ta tana duba su.
Anisa da nimrah na daki suna sha'anin su saiga knock..
da sauri anissahn ta zare yatsun ta tana gogewa kan bedshetz "whos there ..nimrah ta fada adan tsorace
Anty nine..nusaiba ce ki fito dr din ne ya zo.
ta dan ja tsaki kasa kasa tace toh shikenan kije ina zuwa..
Nan ta juya..
"Mmm baby,tell u what? A gaskiya bana gajiya dake
Sukayi murnushi game da sauke ma junan su kiss"lets continue"... nimrah ta dade ware mata cinyiyo..nan Ta sa hatshen ta dan ja fatar saman clit, nimran ta sake kara ta lumshe ido"kin fasa zuwa kenan? ...anisa ta tambaya tana kan teasing clit din ta da yatsan ta....no..nnno zamuje amma bayanzu ba ai ba mohan bane yazo ko?just continue f*ck me nissah....ta dada sake kara ta kamo kan nissa tana dada dannawa tana sake wasu zautattun gurnani..
Haka suka cigaba,nan kuma dr umar ya shigo wanda kallo daya zaka masa ka gane bajari ne he's quiet handsome and gentle sam baya da hayaniya...
Anty rawiya ce ta fara basu waje bayan sun gaisa da hjy mamah tana kan masa complain din mohan din...
Yace hjy dan Allah kiyi hakuri kinsan shekara biyu baya nan dole ne abubuwan su dan sha masa kai ...
Tace kai da Allah umaru yi min shiru,yau lahadi ne fa har akwai abunda zaifi masa wanda na saka shi...zai zo dai ya same ni
shidai murmushi kawai yayi yana dada bata hakuri yana duba jikin banafshan
Shima Yayi yayi banafsha taci abinci amma sam taki a hakan ma don ganin hajy mamah ya sa ta tashi ta zauna saman gadon
Hjy mamah tana fita daga dakin,sai ga kiran mohan ya shigo wayar sa..
"Whats going on ya naga baka fito ba ne..
Sai ya dan ja gefe kadan yace uhhmm mohan she's not cooperating and she's weak dole ne zata ci abinci fa
A takaice Ya duba agogon sa its to 11 Yace har yanzu bata ci komai ba kake nufi
Yace yess.. .
"yayi tsaki kasan makoshi yace bari kawai gani nan shigowa ya katse wayar a hanzar ce ya bude motar
quickly majestic ya daure face din nan yana tafiya nan ya shigo gidan kai tsaye ya wuce site dinsa ba wanda ma yasan da shigowar san
Yana bude kofar suka hade ido da sauri ta kau da kanta wasu tsabbin tears din ta ne suka sauko..
Hannu ya mika ya karbe aikin da dr umar yake yi na gyara mata zamaan canula data cukuiya"..shikuwa sai ya ja gefe ya na kallon su..
Yanayin yadda ya rike hannun ta yana gyarawa ba ko tausayi ya sa ta juyo da fuskan ta a tsorace ta tana kallon sa ita sam duk abunda yayi mata zafi take ji fiye da na kowa
Shikuwa Haushi kukan nata yake bashi...har idanun sa sun fara sauyawa yana sake hannun ta yace zaki ci abinci yanzun nan ya hade rai sosai...kafin ta bude baki ya dago abincin dake ajiye agefe ya mika mata..
"Eat"...ya fada tare da watsa mata daring looks
Dr umar yana shiru shikam yana ganin ikon god ,ta dau
3mints tana sauke hawaye ita batace komai ba kuma bata sa hannu ta amsa ba..lumshe idon sa yayi in anoyyance yace will u just take it? I said eat ur foood my friend...ya daka mata tsawa bazata....
Mohan please .Dr umar yafada zaiyi calming dinsa....
ya daga masa hannu irin enough "yanzu kam ya san ran abokin sa ya fara baci
Ita kam dada fashewa da kukan tayi tana shirin jan cannulan again zata hade kanta da gwiwa amma yadda ya daure da dan zafi ya sa ta kasa ..
A fusace ya dangwala plate din agaban ta,yace idan baki dauki abincin nan kin fara ci ba zaki ga abunda zan miki...very silly girl...muryan slangs dinsa har ringing yake a kunnen ta..
Da kyar ta daure Muryan ta a dishe Tace ni bazan ci ba dole ne.
Yayi tsaki belt dinsa ya shiga zarewa aransa yace zaki san dole ne kuwa"
Tana jin karan zugewar belt din da karfi ta firgita jikin ta yafara tsananta rawa yace kin dauka kina ci ko sai na warware miki jikin ki....
Wani irin taurin kai ne ke damun ta amma tsoron yadda taga ya hauro zai dakata ya sa ta jawo abinci ta rike a hannun ta..
Shidai dr umar yana Allah Allah su hade ido yayi masa magana amma yaki ma ya juya " ta daga spoon tana juyawa tana jan sheesshaka..yace "eat"ta dago da sauri tana ganin yadda ya dauro fuska ta sake sautin kukan nata mai karfi..
Mohan pls..kana tsorata ta fa..dr umar yafada a dame
"Yace dukan ta zanyi idan bata ci abincin nan ba i just hate nonsense
Ka duba yadda take bata min lokaci" kincii ne ko sai na watsa miki wannan abun ajikin ki...ya daka mata tsawan da ya sa atake ta soma dura ma bakin ta abincin bata sani ba..
Shiru ne ya ratsa wajen tana kukan tana ci suna kallon ta...
Indai dani zakiyi taurin kai zaki sha wahala cikin ransa ya furta...
Sai da tayi kusan loma 5 masu kyau sannan ya juyo ya karaso kusa da ita ko ajikin sa ya shiga hade ruwan allura...
Idon ta ta dage tana duban shakurren fuskan sa har ya gama"
Tace kar dai Allura zaiyi mini "tsoro ya hanata sake kai abincin bakin ta...ai kuwa yana kammala ya juyo da wata stern devilish look...
Yace cigaba oya keep eating....kamar zata ja abincin a tsakar kanta tafitar da sheshekan...slowly ta sake kai spoon wanda ya taho da hawaye...
3more ya fada ayayin da ta cigaba da jan lokaci kowanne sai tayi masa hawaye....
Tana gamawa ya karbe plate din ya ajiye tun kafin ya juyo ta sa masa ihu....ni kar kamin tafada shaking in fears and hatred...
Yayi mata shiru sai da ya zare kan syringe din yace kina bata min Lokaci na fa...
I hate you....ta furta so weak but a hatsale...
Yaja tsaki ya zauna ta gaban ta blocking his friend daga view din ya matso ta jikin sa ya danna mata ruwan allura..
shikan sa dr umar sai da yaji nauyin beaming scream mai dauke da disasshen murya din data sauke na kuka har ransa ya ji tausayin ta..
Gogan kam bai damu ba musamman daya ga ta birkice tana ce masa mugu..ta tsane shi Allah zai saka mata..
Her just wonder wannan wata irin sakaltacciyar yarinya ne at 14 tana kukan allura haushi ma tabashi..as usual ko sannu baice mata ba ya mike dr umar ne ke bata baki sai kuka take..
Shikam baii tsaya ba ya tashi wasu pack din vitamins B ya bude ya juye rabi acikin hanyar ruwa ..yana kade hannun sa ya fice ya fita bai ko kalle ta ba..
Dai dai bakin kofa suka ci karo da hjy mamah tana shirin shigowa ya wani hade rai zata fara yace"ta ci abincin ai kije ki duba..yayi saurin zamewa ya bata waje.
Tabe baki kawai tayi ta shigo ta samu dr umar na hade kayan sa shima zai fice tace"meyasame ta take kuka har ta ci abincin?..
Yace ehhh mohan ya karasa shiya sa ta ci abinci yayi mata allura bacci zatayi insha Allah
Taji dadi aranta sosai dayafadi hakan tace toh shikenan kace masa dai karyayi nisa don wallhy ban gama da shi ba.
Yayi murnushi yace Allah ya baki lpya amarya..
Tana shiru tana kan sauke tears har ya fice ya barsu..
Zama hjy mamah tayi ta dan dafe ta ya jikin? ...cike da tausayi tafada...
Ta lumshe idanun ta gam daga bisani ta juyo ta kalle hjy mamah ta fashe da kuka...
Wai meye ne hakan banafsha tunda kika fara ciwon nan naga kin daura makanki sakalcii shin pipe din kukan naki ne ya fashe ko ko?
"Nannah Ni dai Ki fitar dani daga nan ....ta fada da disasshehen murya
Hju mama tace Akan me fa?Ta harare ta...yo idan na fitar dake anan din wazai kula dake mmm banafsha bagashi har ya sa kin ci abinci ba..ai yanzu sai kiga kin warke..
Ta dan sake hawaye tace" uhm umm nannah ni walllhy bazan zauna anan ba dan Allah ki ce ya maida ni dakin ki nafison chan...wallhy mugu ne ni bana son sa bana son ganin sa.
Sakalcin nata sai ya bada hjy mamah dariya tace aikuwa baki ga ranar fita ba,dole ki zauna dakin nan kuma ki karbi tretament din ki kinsan waye mohan kuwa ?toh gwara ma ki nitsu ki samu ki warke
Ta dan marairace cikin ranta tace nasan shi mana shine mugun banzan nan azzalumi marar imani kawai...
Tace nannah bazaki kainin ba kenan ko?....
ke banafsha kiyi mini shiru kar na kuma ji kina gayan baki son mijin ki agaban kowa da kowa baki san akwai kishiyoyin ki ba ke sam baki tunani wani bin"
Tace kishiya nannah toni ina ruwana da ita ya dan zumburo baki..
Just stay quiet ...bari ma naje ai umar yace bacci zakiyi maza kiyi baccin ki Allah ya kara sauki
Sauke ajiyan zuciya tayi ta Gyada kai tana ganin har nannah ta fice
Wani irin yanayi ke shigan ta sai ta lume cikin lallausan beddings din nasa tana shakar qamshin sa kadan kadan
she wants to think of all the hatred she has for him amma ba abunda take gani ayanzu illah fuskan sa qamshin sa ta muryan sa
..gaba daya ta rude ta kasa ajiye kanta waje daya kuka ta cigaba da yi har bacci yayi awon gaba da ita..
Daga bangaren nimrah kuwa bayan sun sha shagalin su tana fitowa tagan sa
Da shike ita kadai ne sai ta karaso wajen sa "yana jinta amma yayi shiru ya hade rai yana kan tafiya,
"Mohan magana nake da shi dakai..can we just talk.....ranta a bace
Batare daya jiyo ba yace not now ya saka kai ya fice.
Tsaki ta ja masa
Ganin sa tare da dr umar sun fice ya sa ta koma ciki a fusace bata sake lekowa ba
Chan yamma wajen biyar saura lokacin har anty rawiya ta zo ta sake taimake ta tayi wanka ta sauya kayan jikin ta zuwa atamfar cote di vore riga da skirt dark green..
Yanzu kam tadan ji dama dama sabida zaazabin ya futa ajikin ta gaba daya..
Inbanda body weakaness da yunwa ba abunda yake damun ta..
dan hira suke yi sam sama mai aiki tana goge gogen dakin
Tace maam pls zan gyara gadon..
Batace komai ba ta mike da cannulan a hannun ta xafi yake mata and with each piecing pain sai ya tuno mata shi .
Suna kallon Mai aiki ta sake yaye haddaden bedsheets din ta shiga sauyawa....mamaki yasa anty rawiya tace ya haka?me wannan din yayi da za'a sauya ..
....oga ne yace dama na cire na sa wani"...tafada aladabce..
Ba halin ta bane tsaki amma sai ta tsinci kanta da yin shi slowly"sai shegen rigima ko iya sauya bedsheets dinsa ma bai iya ba sauya sa ayi masa..cikin ranta tace..
tsaf mai aiki tagama more beautfil thn wanda ta cire wannan bedding ce na yellow sunflower design kamar wani gonan audugaa ahaka gadon yake kyalliin kyau
Tana fita anty tace mata koma ki kwanta yaushe zaki fara sallah?....
Kinga duk irin wayannan aikin bai kamata ace wata keyi anan ba
Ta ware ido waje irin what? Sai tayi saurin kauce maganan don
Kirjin ta ne ya buga data ji wannan Tanbayar yaushe zata fara sallah tace" mmmmmmm inaga sai jibi zan fara...
Anty tace toh Allah ya kaimu idan kika samu karfin jikin ki akwai garin kunun da aka hada miki zaki nasha yana da kyu sosai...
Tace Allah ko anty ko irin na hjyn birni ne?wllhy natan nan duniya ne
Tun da muka zo nan hjy mamah ta dena bani
Tayi murmushi tace ah ah,wannan daban ne shima na da dadi don da madara ake shan sa its very special tace min har dasu tiger nuts din nan aciki..
Tace ma zaki iya sha sau biyu arana idan kina so..
Ta tabe baki don wani kasala take ji na bin jikin ta ..
Tace toh anty...wllhy bacci nake ji...gashi gobe akwai makaranta ko
Take anty rawiya ta mike tana cewa makaranta kam ai saikin warware kedai kiyi baccin naki nima zan fita ne...a haka sukayi sallama
Kasalan ne ya sata laushi tana yi tana rufe idon sai kawai taji an bude kofa..
Da mamakin ta taga nimrah da ma ita bata wani kalle ta da kyau ba
Amma tabbas tasan itace matar mohan din...COMENTS and follow
#surayyahms
vote
Share
Share ur views
*S.MOH*
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top