madakata

#ko yaya zaman banafsha zai kasance tare da nimrah??

Assalamu alaikum my lovely fans and friends
Gashi yau Allah ya kawo mu karshen tushen labari ajalin so
Idan ba a mance ba nace littafi ne da zanyi shi na nishadi da karuwar mu
Amma Sabida kar na ja lokaci sosai ya sa na rage muku hanya tun yanzu.
Zamuci gaba da posting dinsa normally idan Allah ya kaimu angama watan ramadan da bukukuwan Sallah.

So my peopl u have all ur time to go throuhg it read coments follow me and votes.
Idan kana so a tashi tare da kai idan an dawo add story to your reading list or follow @surayyahms
I wish you a very lovely ramadan idan mun mutu Allah ya yafe mana baki daya.
Awaitings to seee your loyalty and much gratitudes .
Bye friends see you soon insha Allah.

Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top