chapter27
Wattpad shafin da zan baku na daban ne....
What shud i say maa masoyan wannan novel din?i just cant say i love you alone,dont u think i love u is a lil bit outdated?toh Allah ya so ku kamar yadda kuke so na
_2⃣7⃣-i am that Wiseacre♡_
Wani shiru ne ya ratsa wajen kamar wanda ya dasa gumaka kallon sa sukeyi dukan su kamar wanda ya watsa musu ruwan kankara,tuni sadat ya ji notunan kansa na warware...what a smart move?ji yay bakin shi ta kasa buduwa
Subayar itama shiru tayi tana binsa da ido,ita kuwa bahiyya tsaban rudani da bugun zuciya bata san sanda idanun ta suka cicciko da ruwa ba
Wani irin kallon shock jahan tabishi da dashi muryan ta cike da mamaki ta kira asalin sunan shi...sa'ood?
kace fa aure zakayi a gobe, nifa ban fahince kaba
Shikuwa Sai da ya dada kwato nitsuwar sa ya kalle ta da kyau kafin
Ya kuma cewa yes maaa im getting married to bahiyyah, Am serious about it...dad ya amince za'ayi auren gobe evrything is done kuma babu fashi...slow and dramatic ya da dan maida kallon sa kan sadat da wani irin mugun murmushi..
Wani boyayyen kallon tsana suka bada junan su kowa na caccakan kowa
Sadat look defeated and furious
...subaya ma su take kallo
Jahan sai ta maida kallon ta kan bahiyya da taga duk ta firgice itama tana binshi da ido
Ganin kowa ya kasa magana sai yayi yunkurin mike wa
Zai bar wajen
Cike da rudani Jahan tace masa khaldun, yaba dago ido tace pls stop,sai ta mike tsaye cikin nazari da har zatayi wani magana amma sai ta kasa
a dan rude tace masa pls come with me ta wuce gaba dakin ta sai yabiyo bayan ta
Da wani irin tashin hankali da fushi sadat ya mike fuuuu ya bar wajen gaba daya aka bar bahiyya da subaya kowa na leken bayan su...
Bahiyya na daga ido ta sauke ajiyan zuciya cikin sautin rudani my sanyi tace big sis dan Allah meke faruwa ne
First time dataga subaya ta galla mata Wani kallon daya buga mata zuciya kuma taja mata tsaki
one worrd bata tsaya taji daga gare ta ba ma ta bar ta zaune ita daya akan tabel din
Looking confused and tensed tayi shiru dai gidan a take ya yanke tsit kamar anyi walkiya
Daga dakin jahan kuwa suna shiga ta fara mashi surutu
Kana hauka ne,Mekake cewa ne?yaushe kayi maganan aure da mahaifinkan da har za'ayi maka shi a gobe ..wato kaida bahiyyan ne kuka yanke wannan hukuncin ko?
To Maza kira min mahaifin naka...ta dafe kai cikin damuwa tana cewa i dont just understand anything ..
Bai ce komai ba Yana shiru,batare da bata lokaci ba yayi conecting dad dinshi a computer
Alhj hamood sanda Yayi murmushi ganin su ahakan yasan maganan auren ne as he expected.
.babu bata bata lokaci kuwa jahan ta fara tambayar shi kan maganan shine yake mayar mata duk yadda sukayi da dansa dazu
Tasha mamakin jin yadda alhj hammod ya nace akan ra'ayin dansa na auren bahiyya A gobe goben...
She just cant belive it,Duk yadda taso ta sa su daga maganan auren haka suka ki,har alhaj yake ce mata shi gaskiya bazaiyi wasa da abunda dansa yake so ba..
Still Feeling quilty about auren alkwarin d dilshaad ta tsara ma dansa shiyasa yakejin He wants his son to have his own choice
Awajen shi In aure alkhairi ne bai kamata ajingirta shi ba
. .gashi saood ya siya imanin shi da cewa zaiyi tafiya ne kuma lallai yana bukatar auren
Duk dama baisan asalin nufin sa ba amma Yasan ba abu bane mai sauke awajen saood ya kira shi kai tsaye ya furta masa hakan
Jahan kam ta damu sosai dan batasan ko da cikakken consent din bahiyya ake maganan ba
Su biyun suka kalmashe da dadin baki cewar su ai rufin asirin su ne ma idan an hada auren,alhj hammod shi ya dada karfafa ma jahan gwiwa akan ta lallaba bahiyya dan ayi tuwo na maina sai kowa ma ya huta
Ita kam Da kyar ta amince,gashi har ya sanar cewa gobe da misalin karfe 10 xaa daura auran dansa.
Komai yazo kamar wani mafarki,jahan tana fita a dakin saiga subaya ta shigo,wani irin kallon tausayi ta bishi da shi dan ita kam tasan akanta ya yanke wannan hukun ci
Jiki asanyaye Har gabansa ta taho ta tsuguna a riko hannayen sa,babu abunda take masa sai hawaye..
Tace Yanzu zaka sadaukar da rayuwan ka sabida farin ciki na?
Dan Allah ka nemi wani hanyar,khal dont get married this way ni bani son kayi abunda zai zo ya dame ka...i cant bear it ..
Baijin dadi amma ya riga ya aje duk bakin cikin shi a baya, haka ya sa hannu ya dago ta yana share mata hawayen cikin dauriya Yace subaya, lpyar ki da rayuwan ki yafi duk halin da zan shiga in nayi aure hakan
its too late na dauki wani mataki
U just have to keep ur mouth shut kar naji kin fada ma kowa abunda ke faruwa..
Dole na yanke duk wani hukuncin da zai kare rayuwar ki
Wani rungume sa tayi tana kuka mai ban tausayi,da kyar ya bambare ta ajikin sa yace taje dakin ta ta nitsu shima dakin sa zaije
Duk iya yadda take jin tausayin sa haka ta fita a dakin tana kuka sam zuciyan ta baiya mata dadi
Ko da ta wucen ma ko ganin bahiyya dake labe daga wajen batayi ba..
Ita kuwa bahiyya ganin kowa ya gauraya cikin rudani tuni sai taji hankalin ta ya tashi,just as she was arguing on what happen sai taji kyat an bude kofar dake gaban ta
da suka hade ido dashi ji yayi kamar ya sauke mata makallun hawayen dake taho masa da azaban zafin abunda yake ji aransa ayanzu
Ganin taki ta dauke idanun ta akanshi yasa ya dauke kansa ya hade rai ya share ta yana jan kofar ya wuce
Itama Biyo sa abaya ta shigayi,kirjin ta na dukan tarara yanzu kam tagane baya cikin hankalin sa but why marriage?
meyasa zaice zai aure ta kuma a gobe goben..
Pls wait. .tayi saurin dakatar da shi daga bude kofar dakin shi dayake shirin yi
Baiso ya tsaya ba amma zuciyansa ta kasa hakuri....data iso daff da shi taga inda yake huci sanda ta dauki mintuna kafin ta iya bude bakin ta..
Cikin sanyi da rawan murya tace mashi pls can i ask?sai ya juyo mata idanun sa ransa a bace...bata damu ba tace..kace zaka aure ni....pls meya sa zaka aureni?
Kallon ta yake Kamar zai amsa sai kuma ya juya zai tafi, tayi saurin riko arms dinsa a hargitse tace
Pls tell me whts going on..i meann..
Wani Tura ta yayi cikin fushi,sanda tayi tangal tangal ta kwala ihu zata fado saman step
a hujajan ya farga ya sa hannun ya taro ta ta zube a jikin sa,his eyes furious and red...wani rikitaccen kallo suke ma juna wani zafin son ta na dada kona shi...wani irin juyi yayi da ita sanda ya dago ta ya dawo da ita dai dai sannan yasake ta da gangan ta fada kasa ta bugu da hannun ta
Har ya juya zai bar wajen sai yaji ta sa masa sautin kuka
Whats hapening?
Meya faru....you need to tell me
Ok, just shut up ya daka mata wani tsawan bazata...
Kina son kisan meyasa zan aure ki?
Tun kan ta gyada mashi kai ya yunkuro wani cakumo ta yayi a tsomare ya dasa mata mugayen idanun shi...
Yace"..Zan aure kine sabida natsane ki,..
Ure nothing but a filthy maid and you shud be imprison like a real crazy woman
Wani Chak ta dauke nunfashi tana kallon bakin shi
Maganan yayi mata zafin da atake hawaye suka sauko mata zirrrr,a mugun fusace tace pls let go off me...ta shiga kakarin fincika
Yana dawowa hankalin sa ya Sake ta yayi sauri ya juya mata baya sam baya son tagane halin daya ke ciki na azaban kaunar ta dayaki yayi freeing dinshi har yanzu
Muryan ta na tsanan ta rawa cikin kuka tace Ka tsane ni?Meye nayi maka..
Bai kula ta ba A hankali ya furta leave this place.
Wani kukan ta dada fashewa da shi tace ure lying.... I know am not ur maid anymore...cikin wani irin rudadden yanayi tace
I tot u care about me.
Nan Ya juyo a mugun fusace yace no,I dont...ure very cheap and i hate cheap things..just go away...yawani irin turata da karfin fushin sa sanda ta rikkie bango..
U better go get urself ready....zaki aure ni dan dolen ki
Kinaso ko baki so damuwar ki ne.
One minute bai kara ba ya shiga dakin shi yana mai buga kofar dakin shin da karfi sanda ta raxana ta boye fuskn ta
Wani kukan ta dada fashewa da shi,take taji duniyan na neman juya mata...whats happenig to him zuciyan ta yake maimaitawa..yana kuma jin mugu zafin kallaman sa akanta.
So He dosnt care abt me? Im cheap he hate me!
Da kyar ta ja kanta zuwa dakin ta babu abunda take yi sai kuka
Bangaren sadat kuwa baima iya zaman cikin gidan ba ...gudu yake a motar sa yana wani irin gurnanin bacin rai mai tsanani yaba cewa
This is too close..yau saura kiriss buri na ya cika...damnnn it. ..ya buga kan stairing shi da karfi har sanda yaji makansa shi ciwo..
Ya mugun tsorata da wannan shirin,ko akundin tsafi ma baiga zuwan sa ba...bai taba sanin cewa khaldun zaiyi outsmarting dinsa ba
So sa'ood is that wiseacre?
Sai ya fara tunanin Kenan ya zaiyi ya hana auren kafin goben bayan yanzu baisan asalin abunda khaldun yake shiiryawa ba,kuma ta yaya zaiyi ya sani a cikin daren...
Ya buga ya buga shiru,Tsaban tunani da tsoro ga haushi kansa har zafi ya dauka amma bai samu maslaha ba
Da dare ya rufa Bahiyya na kwance a dakin ta babu abunda takeyi sai kananun kuka,umma adama ce dama taga wulgawar ta dazun ta kuma dade da ita tana rarashin ta,..
Tsaban zuciyan ta ya tafasa she lost control of her patience,a duk sanda ta tuno kalamansa tayi ta maganganu masu zafi kenan cikin kukan take cewa ita wallhy ma bata son shi,kuma bata son auren.
Umma adama da bata san komai ba sai bata ce komai ba dan tasan ayanzu tension ne ke dawainiya da ita da kyar ta lallabata tasa ta nitsu ta dena kukan
Tana kwanciya sai ta fita,tana kuwa bada baya kiran dija ya shigo...bata cikin mood din daga kirar kowa amma da taga dijan ta matsa sai ta dauka..
Suka gaisa tana dan kaucewa dija tace mata ai,dama ta kira ta gaya mata ne sun dawo zama a abuja kuma anan itama zatayi aiki
Hakan ya dan sata aje kukan da ke shirin kufce mata tayi mata congrats,10minutes dija bata gane mata ba har suka kashe waya
Kan gadon ta koma still tana tuni da words dinsa...zan aureki ne sabida natsane ki,ure nothing but a fitlhy maid and u shud be imprison.
How dare you habibi. .tafada slowly tana wani lumshe ido cikin radadin azaban kuka...i love you soo much sa'ood...and i tot u love me too...wani zafi zuciyan ta yake da dayi bata san sanda duk jikin ta ya dauka da wani irin tsumayin heartbrek dake cin ta ba.
Tana cikin haka saiga karar video call notification,yayi yayi har sau goma da kyar kafin ta share shawayen ta ta dauka....da taga dijan ne Wani shiru tayi ta sunkuyar da kanta kasa dan suna hade ido da dija,dijan tace
Subhallhi bahiyya...ai dama nasan ba lpya kike ba naji duk wannan boye boyen a a muryan ki....meya faru?..bata amsa ba dan wani kukan ne ya kufce mata sai ta toshe bakin ta a slow tanacewa babu komai dija ba banjin dadi ne
Dija ta danyi tsaki tace sadaat ne ko? Or u had fight with ur family?look bahi bawai nace zanyi interfering ba amma kisani baki da lpyar da zaki sake debar makanki wani damuwa.
Is it sadat? Sai ta girgixa mata kai...dan shiru dija tayi..chan tayi kwafa cikin nitsuwa da lura da yanayin ta tace hmmm? Ur boyfriend ko?
Jin haka ya sa ta lumshe batare da tasan tayi ba,har zata girgiza kai dija tace pls dont lie to me bahi...
Meyafaru ne kunyi fada ne..abun nakan mata zafin da bazata iya rikewa ba nan kukan mai da sauti ya kufce mata cikin zafin rai tafara magana kamar wanda take fitar da bakin ciki aranta
Dija can you imagine,Haka kawai yace wai zai aure ni,and when i aske him why
He said he hated me..wai am cheap..
Sauran maganan nasa ma babu dadin ji
Dija nasan ina son shi ,a yadda yake min shima i tot we care for each other
Kawai yau bangane masa ba and we were just about to go for a date tonigh..Is like He is very furious at me,gaskiya ni bazan iya jurewa ko dan yaga na nuna ina son shi a cikin sauki ne?
Why is he adding to my problems,kashe ni zasuyi ne?.i cant take it anymore ..im just done with all this ..
Ita kanta dija bata iya motsi Tsaban yadda maganan ya zo daki kohon kirjin ta,hasbiyallahu wa neemal wakeeel ta fada tana sauraran sautin kukan bahiyyar.
A hankali ta shiga bata hakuri da dukan kalaman da tasan zaiyi tasiri
Ita kuwa bahiyya ana fadan ne tanajin yanzu ne take hawa dokin zuciya da situation din..gani take kawai laifin ta ne ya sa har namiji yake gaya mata irin haka.
She become tensed and frustrated,na sadaat baigama warwarewa ba gani take bazata iya daukar na khal ba
Iya kokari dija tayi dan ta langwasa ta amma sai cewa take itama gaskiya bazata iya biye musu ba..dan tagaji.
A haka da kyar suka rabu,still shawarar dijan ta dauka tayi wanka Ta dauro alwala ta zo ta shiga jero 2 rakat of nafill,tana gamawa ta karance suratul duha,suratul yusuf da suratul rahman su suka bata nitsuwar da ya kaita kan gadon ta tayi luffff kamar bata numfashi ita kadai tasan meke gudana aranta.
Haka kawai takejin tayi zuciya dashi,bata san azaban son shi yake saka mata jin hakan ba
Around 11pm...waje ya dauke tsiit wani beam knock ne ya sata farga ta bude idanun ta.
Bata motsa ba dai saita kunna wutar dakin
Hakan ya bada wanda yake knock din damar shigowa ciki batare da bata lokaci ba
Jahan ce dakanta sanye da wata kafurar simple night jallabiya yellow mai tsansi da duhu sosai ya fallasa asalin kyaun ta na manyan mata
Tasha mamakin ganin ta cikin daren kuma har dakin ta,dan haka babu tantama ta mike zaune daga gadon,hiding her confused eyes ta gaishe ta
Jahan bata ce uffan ba sanda ta zauna halfway abakin gadon daf da ita tana maida mata wani sasaanyar kallon tausayi mai fallasa tsananin damuwarta akan ta.
Jahan Tanajin bahiyya aranta kamar jini,dan haka take fama da magagin yadda kaddara yasa zasu takura mata akan maganan auren
Ita kanta jahan tayi ta naxarin Why the rush?
Kuma meyasa alhaj zai nace ayi bikin haka is it becos o his son? Koko yyi hakan ne dan ya kwantar mata da hankali akan maganan akwarin auren junnut daya amince ayi ma saood batare da shawaran ta ba ko amincewar ta ba,iya bayani tayi musu akan aduba right din bahiyya amma sai taga duk sunfi karfin ta akai..a yanzun ma magana daya yasata ta tazo itama
Hannun ta ta dora akan chin ta da dago fuskn ta suna kallon juna
Wani sasaayn muryan ta sa tace
Noor. .?...bakiyi bacci ba..did u wanna talk to mum about anything?
Idanun bahiya take suka kawo ruwa ta dada kau da idon ta Wani irin ajiyan zuciya ta sauke zatayi magana,a slow taji an jawo ta jikin jahan din an rungume ta for some minute
...hakan ya sa ta yi shiru ta nitsu tana sake makallun tears din ta tana jin dan dama aranta
Jahan tace...shuhssshhh kiyi hakuri..bana son kukan nan naki,ni nazo muyi magana danki fahince ni
Look at me noori
No one is gonna force you to do anything in har ina nunfashi.
Ta dago cryng face din ta gently with clean assurance,tace ke fa yata ce,ure a doughter a of persian empire
Am sure mahaifiyar ki ta asali ma sarauniya ce
..so u see princesses dont cry..goge hawayen nan naki ki gaya min damuwar ki yanzu
Tun kan bahiyya ta motsa ta shiga taya ta goge hawayen
...shesheka mai zafi takeyi babu abunda take saukewa kamar nunfashin ta
Meyasa zanyi auren..,mum I dont want it..ni gaskiya ina jin tsoron sa
Dan karta sake sauke hawayen jahan tayi saurin taro ta jikin ta ta makale ta da hannayen ta kamar yar baby,..i know baby...nasani ai dole ma kiji tsoron komai....ni na fahince ki...amma kinsan wani abu?
tana taro hawayen ta ta girgiza kai...a hankali jahan ta zaunar da ita ta fara bata labarin kanta da duk irin kalubalen da ta sha a rayuwan ta kafin ta samu mahaifin sa'ood...not too deep amma sanda tayi mata kuka aranta tanajin ashe ba ita kadai bane mace a duniyan nan datake fuskantar irin wannan cakwakiyar
Yau ta dada jin son jahan ya shiga ranta,cos yadda take mata maganan cikin hikima da fikra
Ya sa ta ji nitsuwan da batayi tsammanin samun sa a wannan lokaci ba
A Yau Jahan ta fara nuna damuwar ta na maganan auren alkawari da dilshad zata ma sa'ood amma bata fito fili tafadan ba Sai ta mata shi in form of misali wanda ya nuna ma bahiyya alaman auren ta d khaldun kamar wani babban nasara ne arayuwar jahan Aarah But she still insist
Tana cewa I dont want to sound selfish with u bahiyya
ko dan bana son kiji cewa ni ba uwa bace awajen ki
Ni Zanso ki aure sa'ood ne sabida ki share min hawaye na bahiyya..
Sa'ood is my only son,my treasure.
And I trust you with him before,ni bani da matsalan sake barin ki a cikin rayuwar sa
a duniya nasan ke ce kawai zaki rike min shi tsakanin ki da Allah babu cutarwa
Indai kece matar sa har na mutu hankali na a akwance xai zamto
Amma fa idan baki son auren da gaske,babu damuwa kuma zan tsaya maki har sai sun amince miki da abunda kike so..
We cant alwys have any thing we want right?samun ki ma acikin rayuwar mu is a big favour ..soo babu mai takurawa
Na tafi na barki zakiyi tunani?ai
Tuni bahiyyan ta dan rufe mata baki tana sauke wasu irin nakasaasun hawaye,dauke da sautin kuka tace nooo stay...dont say that maah wallhy na fahince ki sosai..Wani lokaci a rayuwa we must learn the hard way,we know yet we dont know, we see but he sees better Allah shikadai yasan dai dai
Zan aure shi ko da yanzun kika ce kina so..sai ta sunkuyar da kai ta goge sauran tears din ta batasake cewa komai ba
Anan Wani albarkataccen murmushi ne ya kufce ma Jahan sai tace good Allah zai miki albarka...her face looking so emotional,wani kallo tabi bahiyyar da shi acikin ranta Allah kawai ya iya sanin yadda take ganin kimar ta ayanzu...hannu ta dora kanta cikin kulawa...tace u look tired..ki kwanta gobe zamu karasa maganan...
Ba musu bahiiya ta gyara kwanciyar ta
Har zata kashe mata wuta,sai ta dawo tana duban yanayin ta,tace noor?
A sanyaye tace yess mami..
Pls think about it...kar ki yarda ki sadaukar da farin cikin ki danki faranta ma wani rai ..Na baki dama daga yanzu zuwa 10 na washe gari koni karki daga ma kafa..
Mamakin kalaman ya sata bata iya amsawa ba ta dan gyada kai asanyaye
Kiss jahan ta dora mata a goshi sannan ta fita.
Subaya ma yau ko bacci bata iyayi ba,kirjin ta na kuna abubuwa dayawa sun sarkafe a kwalkwanta.
Wani bangaren zuciyan ta cike yake da fargaban auren duk dama tana mugun son taga an daura an raba bahiyya da auren mata miji.
Wani gurbin na tsananin tausayin dan uwanta she saw how he is feeling tasan ta takurashi sosai
Babban abunda ke tada ta zaune shine bahiyya...ba tantama tana fushi da ita amma ta kasa fahimtar kan fushin nata.
Koda tayi niyyar ta gaggaya mata magagnganu marar dadi akan abun,sai taji zuciyann ta ya hanata sai tanajin bata son tayi hurting dinta..
She feel like kamar alamarin ba gaskiya bane,but she cant help it babu dalilin da zai nuna mata hakan.
Shikuwa khal duk da ya tsinci kanshi cikin sabon yanayi amma bai hanasa tursasa zuciyar sa samun nitsuwa ba
He loves her beyond expression duk abunda yakeji ayanzu yasan ko kadan son ta bai girgiza ba But abunda bazai iya yafewa ba shine dayaji ta furta tana son wani ....wanin ma sadatt
Kwanciyar sa yayi lumui yana rokon Allah ya bashi zuciyar da zai nuna mata iyakar sa..he want to teach her a lesson for loving someone else..ko kadan baisan kishi da fushi zasuyi aiki akansa har haka ba
Washe gari Da safe gidan yayi tsit tamkar wanda akayi mutuwa,subaya ta wuce asibiti sabida jikin ta is not really stable
Tana asibiti ma amma Hankalin ta bai kwanta ba sanda taji dad din su ya sanar cewa an daura auren dagaske at that 10..am na safiyar asabar din
Hawayen ta na kuncin tausayin kanta da yayan ta da wani boyayyen damuwa dake cinta akan little princess din ta wanda bata sanda shi ba
Ba wanda ya lura da cewa sadat baya nan ko jahan ma was very busy with her noor,dan yau kam kamar kwai haka ta tashi tana tarairayar ta.
Tace ma maids dinta auren babu shiri amma kafin su tafi zata sa bahiya taji kamar itama amarya cee
Sai dai tun kan oder hakan ya isa kunnen matan da zasu zo su kimtsa bahiyyar khaldun ya hana al'amarin kwata kwata
Cewar sa shi baida lokacin wannan shirmen kuma ayau yake so ya bar gidan da matar sa
Subaya na zaune a gefen jahan aka fadi sakon nashi
A dame ta kalle ta tace kinji shi ko?
Wai lpyar saood kuwa, ... sai taga subayan tayi wani shiru tana binta da muzurai...
Jahan Har ta tashi zata je tasame shi sai kanta yayi hittin ta dawo ta dube ta,tace subaya lpya kuwa naga tun dawowar ki keke min shiru shiru
Are u ok?...jikin ne ko akwai abunda kuke boye min ke dashi..my mind said somthing is fishy
Tuno da cewa khal ya kashe mata warning yasa ta kwakwlo murmushin dole sai tayi ma jahan karayan cewa ai jikin nata ne
Jahan ta dan lallabata tace to ki kula,tace wai ina sadatt din ne
ya fada miki abunda yake son fada din kuwa?.....ohh Allah kice masa yayi hakuri, so much confusion and haste bamu tsaya ma munji shi
Subaya tace ehhh fa,amma bai gaya min ba tukuna inaga ya fice tun jiya something must be reckoning somewhere
Har Cikin zuciyar jahan tana ta so taji ance cikin ciwin subayan nan har da ciki amma sai taga kamar subayan ma bata ta wannan raayin
Tace aittt bari naje na duba Aaban...
Dakin ta ta wuce straight ta aika aka kirawo mata shi
Inga yadda yake tafiya Gaba daya kasan baijin dadi..he look angry and sad...looks dinsa na da chan wanda ya saba wearing scary face shi ne ke makale a fuskan sa.
Kowa ma sai ya bashi hanya ya wuce agaban ta ya rusuna ya kife kansa dan haka kawai yake jin bazai iya hade idanu da ita batare da tagane sirrin zuciyar sa dake wahal da shi
She talked with him gently kamar yadda ta saba,ta matsa tana so ya bari ko irin royal dilka day din nan ayi mata,anything that will make her feel like is her weding day amma haka ya ki fir
IYa lallami tayi sai dai yace mata shi fa yau zai tafi wajen kakanshi a abuja
Kuma in few days ma zaije thailand mission dinsa
Jahan Bata son jin wayannan kalaman but ya ta iya?
Tace to acahn kenan zaka aje ta..ba kunya ya ce mata eh
Tace to shikenan mu zamu hada kayan auren daga baya ko wannan din ma xakayi dakan ka sai ya mata shiru,koya ya kula..
Murmushi tayi kawai ta shiga masa nasiha,cikin kalaman ta xai nuna maka tsantsar kaunar sa da take mashi which is alwys melting him.
Abu daya ne baison ji ayanzu,kuma shine yadda take yabawa take kuma gwada halayen bahiyya
Worst part take kuma nuna mashi cikakken ikon ta akan ta..
Da Lokacin tafiyar su yayi bahiyya nata kuka ummu adama itace ta dinga rarrashin ta,kafin ta kaita gaban jahan
Wata shegiyar hand knitted cotton material fari karrr aka dinka mata simple rigan daya bi sirrin shape din kugun ta da flair skirt mai uban fadi ya dan zarce tsayin ta, dan kadan yake sharar kasa
Simple white turban aka nada ma kanta sai mayafi mai sharara shima fari,duk yadda damuwa da rudewa yake kyaun ta saida ya danne shi..
Da aka fito da ita Asalin abunda ke ci mata rai ayanzu ba khaldun bane yadda big sis dinta subaya ta share ta agidan shine ya matukar daga mata hankali
Wai Dama haka suke ne?just few days in london ita da khaldun kamar zasu hadiye juna rana daya yace ya tsane ta
And now subaya is not answering her talks,ko gaisuwan ya jiki bata amsa ba sannan ko daga kai akan abunda ke faruwa da ita bata yi
Ba tantama ta san wani abu ba daidai bane,amma iya tunani tayi bataga source din sa ba
Sadaat is even absent...so whats the real problem duk bata hasko ba
Har jahan tagama mata nasiha ta duk wani magana bata ji ba,cos mind din ta yayi nisa akan tunanin subaya
Tagaya mata cewa wajen orher famlyn shi zai kaita amma abun bai wani shige ta ba
Tana barin wajen ta nemi izinin jahan ta nufi sama neman subaya dan su warware matsalan su da bata gane ba
Taje bata same ta a dakin ta ba dan haka ta fito tan takowa daf zata sauko akan step taci karo d idanun mutum akanta
,subayan ce ta daure fuskan ta sosai tana mata wani irin kallon tsana mai sanyi da karya da zuciya
Altho She look amazing in her simple weding attire din amma bata gane ko..hakan ne yasa subayan hade idanu da ita ba.
A hankali ya sauko cikin sauri ta zo zata rungome ta da shauki hartana yarda mayafin ta,gam gam ta rike ta amma subayan bata ko motsa ba bare tasan she is welcome
Big sis why r not saying anything to me?...kin share ni sosai...innayi maki wani laifi kiyi hakuri dan Allah wallhy bazan kara ba..
Wani iri subaya take ji aranta musamman da taga ta fara kuka amma halin da ta bar khaldun aciki yanzun yas taji agaskiya bazata iya sassautawa bahiyya ba
Let go off me ...tafada slowly a zuciyan ta cos bata jin zata iya magana da bahiyyan batare da ta fada mata wani mummunan magana ba
Dan Ture ta kawai tayi ajiki tare da dauke kai ta ja jikin ta ta haura sama chan dakin ta ta barta awajen tana tsaye
A daskare bahiyya ta tsaya tanajin wani zafi,. Shin big sis bata so mu rabu ne koko asali akwai abunda nayi mata ne?
Not thinking of givig up tayi sauri ta dauko mayafin ta tabita har dakin
Kuka subayar takeyi amma dataji murdawan kofar bahiyya sai tayi saurin goge hawayen ta mike tsaye ta harde hannun ta ta tsime
Iya magana masu ban tausayi bahiyya tayi amma subaya ko kallon ta bata yi ba..
Karshe ma ta zuba gwiwa kasa tana rokon ta akan tagaya mata ko laifi tayi mata,she dosnt like her mood amma bata son ta ce komai sabida hakan tayi alkwari ma khaldun
Wani knock din ne ya sake fargan dasu,sai bahiyyan ta dan mike daga tsugune datake
Maid ce tare da umma adama tace bahiyya ..ki fito ke kawai ake jira zaku tafi
Wani sabbin hawayen ne suka zubo mata ta juyo kai a slow tabi bayan subaya da wani irin kallo
Har zata kira sunan ta sai taga ta juyo,da wani irin bacin rai akan fuskan ta ita subaya gani the kamar kukan makirci bahiyya keyi duk dama zuciyan ta is not feeling like it ..
Tace big sis zasu tafi dani..pls say something to me..i real cant bear any silence or distance betwen us
Subaya kamar zata sauke hawaye dan tausayin ta amma haka ta daure...
Kasan makoshi ta dube su umma adama tace musu pls take her away ta dame ni
Babu bata lokaci Umma ta rukota tana dan fincikewa cikin kuka tazo ta rungume subayan wanda tuni jikin ta gaba daya ya mutu but she realy want to learn how to hate her...
Just go away ta dan tura ta ajikin ta,tanajin sautin kukan ta ahaka har aka fitar da ita waje.
Anan Suka shiga motocin dake jere a fargajiyan gidan all set jahan na gefen ta har suka bar gidan zuwa airpot
#SURAYYAHMS
Kai kai am not feeling too good wallhy kaina is even woest today, kudanyi min uzuri na sha magani na kwana biyu bana so na rubuta pages ina sumarrising dayawa☺ pray for ma big head abeg🤣😘
Share YOUR COMENTS bawai dan ka faranta min rai kawai ba,zai iya yuwa kai ka ga wani abu wanda ba kowa ya lura ba amma dan coment dinka sai kaga ka fadakar ga wayar da kai fiye da ni ma...pls
lets spread awarenesss... Allah ya kara mana son juna
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top