chapter26
_2⃣6⃣-the secret of our weding♡_
Wani irin Kallon juna sukeyi,kowa yana makale da unsaid things aransa amma sun kasa furta ma juna ko daya
hade da suprise din daya mata ayanzun sai take mugun jin shaukin ta budi baki tagaya masa how much she misses him amma kunya ya hanata aikatawa..
Shikuwa yau kyaun nata ne ya gama rudashi,kwalliyar ya mata bala'in kyau har yake ganin babu mahadin ta acikin dukan matan da yake arba da su..
Karar wayan ta ne ya fargan dasu sai ya sake mata cake din yace suna jiran ki ko?Ta gyada mashi kai tana mumurshi.
..wani card ya zare a aljihun sa mai dauke da street adress ya bata,yana mata kallon shi tafiya zaiyi,Bata ki mashi ba ta karba ta adana sabida ganin sa awannan lokacin it means alot to her..
Wani abu ke yawan gaya mata cewa ita na dabance a duniyar sa
Bayan tafiyar sa sai ta koma dakin ta aje cake din ta fito,batare da bata lokaci ba ta haura sama chan inda suka shirya mata suprise partyn da bata sani ba Tana saka kafarta kuwa wani white bubling snow flakes suka poping akanta gaba daya sanda taji ta lume cikin duniyar nishadi da mamaki
She looks Alluring datayi fuskan suprise tana tare snow flakes din da hayyaneta,juyawar da zatayi sai taga kowa na tsaye na mata wakar happy birthday ana mata tafi ga cameras ta ko ina suna daukar ta hotuna.
Wani rau tayi da ido cikin tsananin farinciki tun kan ta motsa Wasu kananan yara tuni suka zagaye ta da colourful ballons suna flying dinshi sama.
tsaban murna da nishadi har bata san wajen waye zata fara zuwa ba
Duka duka mutanen dake wajen basu fi ashirin da biyar ba Ga yasmine tazo da bro din ta omer ga dija da mum din ta anan ne ma jahan ta ke sanin ma haifiyar dijan wato alhaja kafayat.
Happy bithday my princess..
jahan ta fada tana rungomota jikin ta tana dan encouragin din ta ta maida hawayen farinciki dake neman kufce wa afuskan ta,ga su subaya suma sunyi kyau sosai duk suna maida mata murmushi in a very pleasant manner.
In a very special way aka yanka mata 7 step birthday cake tasa ma jahan abaki tasa ma subaya and the next thing she was wishing that khaldun ma yana wajen...
"Hakan nan Komai ya tafi dai dai,dan karamin hidima amma anyi shi in a grand and special way..
Abunda kawai ya so ya bata mata mood din ta shine bayan jahan ta bata kyautatauka sadat ne ya biyo baya,sai nacewa yake a musu hoto shi da ita,and she cant just hide the fact that ta tsane shi kamar mutuwar ta..
Sai yana yi ya ma subaya wani irin maganganu marasa kama kai,burin sa bai wuce yasa ta tafara jin wani abu akan bahiyya ba.
Awajen subaya Yayi ta yabawa da kwalliyar bahiyya har abun ya bata haushi,duk misalin da xai bata sai ya hada da ita amma bai fito direct yana nuna zumudin sa a idon kowa sai awajen ta
slow and tactfylly yake shiga mind dinta yana cakulawa amma kuma bata dago shi
After that moment kowa ya watse an tara ma bahiyya gifts dayawa daga wajen friends din jahan ga nasu subaya anan ne sadat ya saka nashi munafukan packages din mai dauke da irin kayan aniversaryn subaya.
Ita kuwa bahi tafi damuwa da babban diamond necklace da alhaj hamood ya sa akayi mata sabida nuna murnan sa musamman akan sakamakon jarabawar ta..
She feel so special,ranar yana daya daga ranakun da bazata iya mancewa da su a duniya..
washe gari da safe jahan zata koma nigeria toh bahiyya ne ta raka ta airpot soyayyar datake nuna mata mai sanyi daga nan ma zaka gane cewa bata nadaman jawo ta cikin rayuwar su
Subaya kuwa na cahn suite din da suke da sadaat akan in few days time idan suka kammala documtation din bahiyya gaba daya zasu dawo nigeria
Tana kwance sadat ya fito daga wanka,abu daya yake bata ciwon kai da auren nasu shine
Har yau baiya nuna mata kamar ita mace ce akangadon shi
She is sexually starve and depresed amma saidai tana mugun son shi ta kuma yarda da shi sai take biye mashi bata masa korafi abunda ya shafi jikin sa bata da iko sai abunda ya bata..
Yau ma hakan ne,yana jin ta tana neman kulawar sa cikin dare amma sai ya basar,gaba daya ta rasa gane meyake yawan yi da wayar sa da sam ya kasa ajiyewa a kulata bare ya runtsa shima
Da safe She woke up angry,amma bai damu ba ya bude bathrum ya shiga wanka..
Dube dube take yi tana so tayi masa bincike amma tsoro yana damun ta sabida bata saba ba
Wayar daya rike jiya bashi ya bari akan gadon ba amma tsaban son ta ga meyey aciki yasa bata lura ba sai bata ga komai ba
Bata sani ba a hakan Wayoyin shi da dama wanda bata san dashi ba yana dakin dan sosai ya san yadda yake so yayi playing games din sa akanta
Bahiyya kuwa tana dawo wa dama da shirin ta,adress din da khal ya bata tabi ta je har inda yake ta same shi
Same apartment amma basu zauna ba ya fitar da ita yawon shakatawa..
Babu wanda yasan khaldun ya dawo kuma yana london sai ita da sadaat dake famar bibiyan su a boye.
Duk motsin su yana shigowa kunnen sa
Har Yanzu ya fara gane cewa soyayya mai karfi ne a tsakanin su kuma hakan yana mugun hassaa mashi kishi aransa
Bawai don son zuxiyar sa kawai yasa yake bin bahiya ba,harda jarababben kaunarta dake neman fin karfin kawklan sa
He desperetly want to end the game yanzu kam, wannan karon yana so komai ya watse musu..
Daya tabbataa zasu kai dare a dates din nasu sai ya fita shima dan ya juya abun a idanun subaya har ya dawo wani abin zargi
Da sukaje diving site Khal ya kashe wayan bahiyyan bata sani ba,subaya tayi ya neman ta gaba daya bata ganta,hakabma ta nemi sadat din shiru
Sai Kusan daf magrib zuwa Bayan ishai khal ya dawo da ita,tsaban nishadin data yi aranar sanda gajiya ya nuna sosai akwayar idanun ta,..
Yana tafiya sadat ma ya iso wajen bata ganshi ba ya wuce da sauri ya labe yana kallon ta sanda ta shigo subaya ta fara mata fadan ina taje tun safe dayaga bata iya amsawa basai kl ya sako kai ya shigo agajiye yana wasu kinibin...
Looking at both of them take surutun cewa idan zasu fita su dade haka to su gaya mata ko subar wayan su a kunnee
Kwata kwata bahi da subaya basu gane me hakan yake nufi ba
Amma sadat sosaai yaji dadi aransa da hakan ya faru musamman daya lura cewa bahiyya takan bata rai in tagansa yasan subaya bazata kawo tunanin tsananin shi ya kaawo hakan ba zatayi tunanin ko fadan ne bata so
After 1 week hakan ya cigaba da faruwa sabida babu ranar da bahiyya bata sneaking suna fita wajeje da khal a boye suna having good times.
Sadat ma baiya gajiya wajen bibiyan su da kuma nuna ma subaya alaman dake dada rikitar da ita akasu.
One fateful morning bahi ta fito da kaya
A hannun ta zata kai dakin subaya akan cewa anjima jirgin su zai tashi
Lokacin Subaya tana wanka,to babu ko tsoro a idanun shi ya tsare ta yake gaya mata cewa ai yasan inda take zuwa kuma sai ya ci ubanta...
She dint take it serious duk dama bayan tsanar sa tana dan jin tsoron muguntar sa,dangwala kayan tayi ta fita batace mashi uffan ba
A fannin khal kuwa yagama sakawa aranshi cewa da sun dawo nigeria zai gaya ma bahiyyar asalin abunda ke zuciyat sa game da ita
Yana so yace mata yana kaunar ta kuma zai aure ta,amma yana so yayi shi ne ta salom da bazata taba mantawa ba
Kaamil daya makale mata suna mrs unkown..kullum sai sunyi dogon hira da khal yana tsarasa kalmomin da zaiyi amfani dashi ya tsara ta.
Duk da taurin shi He is litle bit nervous about it,amma kuma ya karbi shawaran hada musu dinner dates agidan dan ya fada mata nashi sirrin yana kuma saka ran itama zata amsa mashi..
Daf zasu tafi,sadat ya gama nashi hade haden yana da sim card dayayi saving suna,sakonni, harda hotonan bahiyya.
aciki yake tara fake calls da messges masu abun mamaki
Ana daff hours din da jirgin su da zai tashi dagangan Ya cire codes din wayar sa ya aje akan gado kamar baisani ba ya shiga wanka
Ya riga ya gane cewa subaya tana mugun cikin halin son taga waye yake yawan chat da kira cikin dare
Aikuwa yana bada baya ta dauka ta shiga bincikawa
Iya duba tayi amma ta kasa barin kwaklata ya yarda mata cewa bahiyyan data sani ne take cin amanan ta
Take taji jikin ta ya dau dumi tana zufa tana karkwarwa wani dafe kanta tayi cikin wani zautaccen yanayin bata san sanda kuka mai zafi ya kwace mata
Those tex mesges looks so real,yayi amfanida lokaci da kwalkwa ya tsara komai ta inda dik kulawar ka bazaka yi saurin amincewa ba
Cikin wannan
Mumunan yanayin rudani ya fito daga toilet ya same ta
A zuciyansa wanii mugun dariyar ta yake Yasan burinsa yanzu kam na daf da cikawa
Bakin cikin bahiyya yake so ya buga zuciyan subaya ta mutu ya sace arziki
Itakuwa Tsaban mamakin abunda ta tagani Bata ma san ya shigo ba,da sauri ya kwace wayarsa ya rike dan ta farga ta ga shidin ne a tsaye
Da ta dube shi Wani azaban kukan rudani ta fashe da shi tana tambayar sa metake gani?
...duk bori da hauka sanda tayi masa amma baice uffan ba sanda ta gama ta rusuna gabansa tana kukan cewa sun cuce ta kafin ya motsa
Cikin salon iya munafurci da yaudara ya fara nashi maganan,duk dama baiyi tsammanin zai sha wahala wajen cusa ma subaya wasu abubuwan ba Dan da kyar ya cusa mata cewar bahiyya ce ta fara neman sa ba shi ya neme taba
Yace Shi dama yana boye mata ne sabida kartaji babu dadi kuma idan ya ki ma bahiyya yasan xata iya shiga wani hali
To add to her misery sai ya nuna cewa shifa yanzu ma yana so dama aje nigeria agaban jahan sai a warware magana,to cut the story short ya nuna ma subaya he is ready ya auri bahiyya tunda ita tafara nuna ya mata kuma taba son shi
Cikin haukataccen yanayin rudani subaya tace karya ne....bazata taba yarda ba
He equally started shouting at her har ya kaiga an wargaza kayan bahiyya an fito da wancan gowns din daya sa mata a cikin birthday gifts wanda bata masan dashi ba.
Kuma yace ai auren bahiyyar ba haramun bane
Subaya was seriously shivering kamar wance zata hadiye ranta ta mutu bata taba wanka masa mari ba sai a ranar..,amma sabida shedanan cin sa yafi karfin kwakwaltan haka ya nade mata baki da bakaken maganganu ya kuma nuna mata dole ne ma ya auro bahiyyan su zauna tare
Ciwon zuciyan nata atake ya hautsino ya fara kuncewa tun daga tsakar kanta take jin babu sauki har suka isa nigeria bata ko iya kallon bahiyya bare tayi mata magana ba....
20minutes da isowar su nigeria subaya tayi collapsing
A hannu a hannu aka shigo da ita gidan su a kano dan Wani mugun karkawaa da zazzabi mai zafi shiya ke azabtar da ita ana aje ta akan gadon ta bata kara mintuna goma mai kyau ba ta sume
Tsuru tsuru jahan da bahiyya suka yi akanta duk sun damu, da kyar subaya ta dan farfado
amma with each look ta bude ido taga bahiyya bata iya cewa uffan sai kuka
Sadat on the other hand ana dan bada baya adakin to shi zai dada hura mata wutan abunda salon maganganun sa.
Acewar sa ya lura bakin cikin samun cigabn sa takeyi, shi jira yake ta dan warware ayi magana abashi bahiyya
Har yana ikirarin baya tsoron kowa kuma baya son ayi magana cikin munafurci shi ba karamin yaro ba
Subaya ta dauka haline kawai irin na maza Bata sani ba Shi so yake ya kashe ta ahakan amma bata gane ba
Hade da zafin cin amana,ga kishi ga azaban kaunar sa datake yi sai ciwon
Ya dauke mata numfashib ta for almost 15 hrs ana inducing oxygen a lungs din ta mma bata motsa ba
Bayan sadat babu wanda yasan meya jefa subaya ahalin datake ciki
Gaba daya sai da ya jefa gidan into temporary mourning ground
Khal ma tunda ya dawo nigeria adareb ranar yake asibitin
doc ne yake gaya masa cewa kar ya fada ma iyayen sa komai tukunna amma jikin subaya is very critical muddin ta cika 48 hrs bata farka ba to gaskiya saidai suyi hakuri dan mutuwa zatayi ba makawa
Sosai hankalin Khal ya tashi,gaba da sai yaji ya kasa zama waje guda..sai faman tambayar su jahan yake ko sun san abunda ya daga mata ciwon na ta
Iya bincike kowa yayi amma shiru ba san dalili ba
Anan ma Sadat wani sabon harsashen yake
Yana tunani dama zai ji ace subaya ta mutu sai ya fadi kasan kafar alhaj hamood da jahan yace a maida masa madadin ta bahiyya..
Yasan kowa xai yarda dashi in yace hakan wish din subaya ne,so plan dinshi har da extra plans
sosai ya kalmashe su ta kowani hanya mutuwar subayar kawai yake jira..
After 20hrs da sassaafe khal ya zo asibitin shi daya yana tsaye janta yana mata adduoi
Allah kadai yasan radadin da zuciyar s take masa daya ganta kwance tamkar gawa..
She mean alot to him,ya dade yana kallon ta har sanda hawayen sa suka sauko for the first time
Kiran kaamil ne ya dan kwantar masa da hankali shima acan baiya jin dadin dan subaya tamkar half twin dinsa ce
Yau yake sanar da khaldun cewa da shi da su jahan khatun zasu dawo nigeria da zama mai gaba dayaa kuma tace a gaya masa a jahar abuja zasu sauka that is cikin babbn mansion din da mahaifin su ya gina iri daya dana jahan aarahn
Wani ajiyan zuciya khaldun ya sauke Finally,kowa xai dawo waje daya..his family is becoming one again sai ga subaya ta ballo da sabon damuwa
He just wish that mutuwa bazai dauke masa ita awannan lokacin ba
Dan yana so sai ta farfado zai ya gaya ma bahiyyan yana son ta
And babban burinsa shine tunda ma kowa nanan xaiyi kokarin ya nemi alfarman auran ta cikin watan nab tunda sunce junnuut sai tagama
Nata karatun
Yana zaune anan har su jahan suka zo ita da bahiyya
Dukan su fuskan sa cike da damuwa
Hakan yasa take dan basar da shi,sabida har mafarkin subaya take yi wasu hours din ma bata iya runtsawa sai kuka
After 2hrs ya sa su suka koma gida akan shi zai zauna dan baya son susan halin da ake ciki yaki sam ya gaya musu abunda doc ya fada.
Sadat is busy with emotional blackmailing shima wai kwanciyar yayi yanata nishi dan aji tausayin sa ace tsaban son subaya ne ya girgiza sa
Bahiyya kuwa tana isa gida taga sakon khal a wayar ta,...she feel better
Data ga ya nuna damuwar sa akan yanayin daya ganta ayau ..wani addua ya rubuta mata ya
Ce ta yawaita yizya mata alkwarin idan subaya ta farka he is taking her on a special date
Batayi tsammanin kalman date daga sakon shi,tsaban murna da farinciki ya sata ta kasa tura masa reply
Adduar kawai takeyi ma subayan har bacci mai nauyi ya tafi da ita
Acahn saibiti kuwa Farkawan subaya akan idanun sa.
Da sunan bahiyya ta farka kamar zautacciya tana rike kanta cikin azaban
Radadi da firgicewa
A rude ya mike yana mata sannu sannu
Amma ya kasa gane yadda take juyayi kuma babu wanda take kira sai bahiyya
Da har zai juya ya kira doc cikin gaggawa ta damke hannun sa ta sake wani irin zazzafan kuka
Cikin tsumayin zafi firgicewa da radain ciwo ta shiga gaya masa wasu maganganun da suka shiga buga masa kai da zuciya
Dan Tsaffff ta bashi labarin abunda ke faruwa da ita...tana kuka tana rokon sa dan Allah ya raba bahiyya da mijin ta ita bazata iya zaman kishi da yarinyar da ta dauke ta kanwar ta ba
Tace masa tabbas zata mutu,kuma bahiyya ce zata kashe ta...she wine and dine in confusion tun baya so ya ma amince da kalamanta har abin har ya zo ya shige sa yayi affecting zuciyar sa sosai
He just cant believ it yet Ga shi kuma da tsinananen kishi take yaji zuciyar sa naci da gobara.
Da kyar ma ya dawo hankalin sa,still not wanting to take it serious dan aganinsa bahiyya bazata taba yin haka ba,but then ga subaya tana dada sa wuta akan abun
Worst part ta sake jikin ta tana kakarin mutuwa agaban sa yasan in har akwai abunda xai daga mata ciwon zuciyan ta har haka to lallai abun babba ne
Sai ya daure ya lallabata cike da bata asurance dim cewa yanzun zaije yayi binciki in ya samu maganan haka ne zai wargaxa komai kuma ya mata alkwarin hakan bazai taba faruwa ba
Dik da haka Da kyar da wahala ya sha kan subaya ta dawo senses dinta,bayan azaban da yake ji anashi ziciyar .
.
bakin cikin daya ga yar uwansa take ciki ya mugun balain daure masa tunani
Alluran bacci yasa aka mata tun kfin tayi pass out yake dada jaddada mata cewa shi zai kawo karshen maganan ayau din nan
Yana barin wajen kuwa ya nufi gida straigh ya shige inda sadat yake,..
Sadat na kwance yana nishin karya bawai bai raxana da ganin khal ba amma sai yayi shiru yana jira yaji meke tafe da shi
Farko khal bai ma zauna ba ya shiga tambayar sa abunda ke damun subayar
Tun abin na tafiya musu cikin fahimta har ya dawo cikin habaici daga nan izgili sai ya shiga ciki
Sadat har yake daga jijiyan wuya ma saood akan bahiyya dan ya kara cuna masa azaban kishi
Sai yayi kaman baisan da abunda ke tsakanin su ba Ya juya maganan ne yadda khaal zaiji kamar taya yar uwansa kishi kawai yakeyi
Sai yake Yacewa ai auren bahiyyan ba haramun bane da zaice mashi kar yayi
kuma tunda ma bahiyyar tace tana son shi babu wani wanda ya isa ya hana shii auren ta
For the first time salon makircin sadat yayi silencing din khaldun
Dan Ya hada harda iyayen su yake cewa idan ma sun zabi su biye ma kishin da subaya takeyi akan bahiyya to shi zai sake musu yar su yatafi dawanda tace shi take so
Khal yace karya ne bahiyya batace tana son sa,amma the more he try the more sadat na gaya mashi abubuwa masu rudarwa game da ita
Khal yaki sam ya yarda da sadat amma Kishi mai zafi yaci karfin zuciyan shi har yakasa hakuri
Wani zazzafar Musu sukeyi yana kokarin kare bahiyyar sa ta sigar daya santa amma sadat sanda ya karya masa zuciya karfi da yaji
A yadda ya gurbata mind din subaya da fake calls da tex masges haka ya sake gurbata nashi
jiikin khal yayi sanyi duk dama baya son nunawa
,ziciya ma ya debe sa ya fasa wayar da sadat din ya bashi a tsakar daki..
Sadat dayaga hakan sai ya samo gangaran gaya masa bakaken maganganu akan cewa ai ya fahimce shi dama son ta yake yi..amma yana bakin cikin dayaji ta zabe shi
Har yake masa tuni akan yadda yake tsorata ta datake masa aiki,yake goran ta masa cewa ai bahiyya bazata taba yin soyayya da shi ba sabida abubuwan daya mata ada chan.
He played his word well
A Bangaren bahiyya kuwa yasan inya ce mata idan bata amsa qudiran sa ba zai kashe subaya da saood zata tsorata ta amsa agaban kowa to wannan sai bai dame sa ba
He is actually happy daya su subaya ta farka ta gaya ma saood ba wani daban ba
Sosai zuciyan sa tayi fari yaga duka tarkon daya dana sun haura mashi dai dai saura na gobe mai kankat
Yasan muddin subaya taga bahiyya tana furta tana sonshi da bakin ta toh bazata sake numfashi ba
And as for soyayyar su da khal wannan yasan ya tarwatsa shi ayau
A cikin ranakun duniya wannan rana yana daya daga cikin ranar da khal baxai manta ba...
First time daya ji xafin da yasa shi yi hawaye masu zafi akan ya mace wanda ba jinin sa ba.
Har yanzu bai wani yarda ba sai yayi tunanin kiran ta ya tuhemeta amma kuma yasan bazai iyaba
...he dosnt want to hurt her badly,a condition din da yake gani yake bazai iya suraron kowa ba in ya same ta da laifi
He took a long drive
And then sleep inside his car.
Farkawan sa washe gari yayi yaga anyi ruwa wani sanyi ke ratsa ko ina..
Juyi yayi ya kunna motar sa Idanun sa sunyi jajir kamar ba daga bacci ya farka ba
Masallacin wani filling station ya shiga yayi sallah ya dauki dogon mintuna yana neman sasauci daga ubangijin sa
He just dont want to loss that girl,duk abunda yake ji aransa bai hana shi jin yana matukar kaunarta ba
Kiran subaya ya fara shiga wayar sa sai ya dauka,yaji dadin sanin cewa tafarka amma kuma yanayin yadda ta sake kawo nasa maganan umya dada jefa shi cikin wani irin hali
Da kyar ya kwantar mata da hankali ya na mai dada bata tabbacin cewa shi zai taimaka mata
Kansa ya daure gaba daya baisan me xai yi ba kawai sai ya shga mota ya nufi gida burin sa ya same bahiyya ta gaya masa gaskiyan lamarin
Ya shigo gidan
Da maganan abakin shi sai ya samo sadat da bahiyya da jahan din suna tsaye suna magana cos doc ya gaya musu cewa subaya is stable now
Tsaban kishi ya rufe masa idanu day gansu ataren baya ma jin abunda jahan take fada mashi sosai..idanun shi kawai ya zuba akansu su biyun
He just cant belive that bahiyya zata ce tana son sadat
Jahan cikin godiyan Allah tace ma khal in 3h hrs time tana so shi ya bada oder a dauko subayar daga asbiti
Charaf sadaat yace hakan yayi,nan ya gaya mata cewa dama idan subayan ta dawo yana da muhimmin maganan da zai gaya musu baki dayan su ..anan ma yanayi ne yana satan kallon khal wanda Alokacin zuciyar sa ta tsinke kamar xata fado kassa
Bahiyya kuma nata satan kallon sa amma bataga ya kulata ba hasalima
Kirjin ta ne ke bugawa ta kuma rasa gane meya sa take ganin kamar khal din ta baya cikin hayacin shi a yau
Anata fannin She is actually preparing for the dates wanda ya mata alkwari idan subaya ta farka
Itama sosai take makale da abubuwan daata kejin yau zata iya gaya masa Saboda ayanzu bata da wani burin daya wuce taganshi a kusa da ita
Khal dakin sa ya koma yana jeka ka dawo cikin tunani da rudani
Wani abu ke tunzira shi akan yaje kawai yaji ta bakin bahiyya .
Da kyar ya yanke hukunin cin yin hakan sai ya tura mata tex akan yana so su hadu da ita yanzu
ya fito kenan yana sauri sai dai yayi rashin sa'a wrong timing
Tafito zata wice ne sai ta hadu da sadat nan ya toshe ta yana razanata da maganagnun sa
cewar sa ta sai ta furta tana son shi sau goma idan ba haka ba zai kashe mata subaya..
Gashi bai gaya mata komai game da abunda ke wakana ba he is just enjoying the trend a duk lokacin dayaga tana tsorata akan furucin sa wani dadi yake ji sosai
Tana cikin hakan kuwa charaf sai a kunnen khal
Bai yarda ba sanda ya koma ya labe daga saman yana kallon su tana tsaye agaban sadat tana furta mashi i love you
Tsananin Kishi da nisan tsakanin su shi ya rufe masa ido har ya hanashi gane cewa da muryan kuka da azaban tsoro take furtawa
He cudnt take it any longer Tun kafin su ganshi ya juya a fusace ya koma dakin sa
Wani irin Ya fadawa gadon sa yayi ya lumshe idanun sa yana jan wata mahaukaciyar numfashi
Alluran sojan daya dade baima kansa ba but Dan ya samo sukuni sanda ya ji makannsa ciwo da ita..
Anan yayi ta juyayi
Har aka dawo da subaya gidan bai fito ba kuma bai bude kofar sa ba
Bahiyya gaba daya ta damu,tazo tayi ta jiransa shiru ta kira wayar sa bai dagawa. ...
gashi subaya taki ta sake mata fuska ko gaisuwan ta bata amsa ba banda wasu irin cold attidues ba abinda take nuna mata
Sai chan dare An taru gaba daya a chan wajen zaman jahan
Lokacin an gama dinner sadat na Allah Allah khal ya sauko dan ya wargaza taron da shirin sa amma sunyi ta aikawa sai sai shiru
Gashi sai jadddawa yake ma jahan cewa magaman da zaiyi is important dole nema khal ya kasance anan,ita subaya a razane take matuka
,bahiyya kuma bata san komai ba ido kawai take binsu da shi tayi shiru
Nufin sa idan ya fada maganan yanzu subaya ta birkice aka kuta asibiti bahiyya taga halin datake ciki anan zai samo daman janta gefe ya sa ta dan dole ta amsa qudirin sa for real dan in anje gaban su jahan sai ta furta tana son shi da bakin ta..
A brain dinshi Yana ta zumudin yadda abun zai kankama dan kuwa yaga haske a kowanni fanni musamman akan fuskn subaya
She look so tensed and scared.
Jim kadan wajen ya dauke wani irn shiru khaldun ne yake saukowa fiskan sa babu alaman rahma bare sauki.
Wani irin mood din dayake zuwa da shi sanda kowa awajen ya razana dan kuwa ko makaho ne yagansa yasan ba adaidai yake ba
Har ya nemi waje a center chair ya xauna babu wanda ya ya iya masa kallo sau biyu
Wani murmushin this is the moment sadat yayi ko ajikin sa..
Toh tun kafib Jahan ta bashi daman ya fadi ta bakin sa
Khaldun ya dakatar da su...
Cikin nitsuwa da dakewa Yace mum kafin kufara maganan ina so nayi wata sanarwa mai muhimmanci
Cikin tsaninin mamaki kowa daga cikin su ya dago kai ya kalle shi
Wani boyayyen ajiyan zuciya ya sauke yana kallon jahan din har cikin idanun ta
Yace mahh...
Nayi magana da dad kuma ya Amince min fatan kema xaki sa min Albarka
Dadin karin mamakin maganan yasa jahan ta kalle shi,with a very close look tace what is Aaban..
Aje kansa yayi waje guda with dull confidenc
Yace maaa,Am happy to tell you that im finally getting married.
Im getting married to her
..sai ya juya rinannun idanun shi direct ya zubasu akan na bahiyyah
A lokacin Allah kadai yasan meyake ji aranshi amma haka ya daure ya karasa with a faint voice yace
The weding is Tommorow, by 10.am prompt.
#SURAYYAHMS
Ciwon kai na damu na sosai naso yin post tun safe amma ban iyayin komai sai bacci musamman ma yau i have great dificulty typing so idan kun dan ji delay a next post u know whats up ko?
Share your coments
We move ahead
Bạn đang đọc truyện trên: AzTruyen.Top